Ministan tsaron Mali, Janar Sadio Camara, ya mutu bayan hare-haren hadin gwiwa kan sansanonin soji a sassa daban-daban, lamarin da ya girgiza gwamnatin mulkin soja.
Ministan tsaron Mali, Janar Sadio Camara, ya mutu bayan hare-haren hadin gwiwa kan sansanonin soji a sassa daban-daban, lamarin da ya girgiza gwamnatin mulkin soja.
Farfesa Mohammed Sani Haruna ya ce ba zai janye takararsa ba duk da goyon bayan gwamna ga Sanata Aliyu Wadada, yana shirin fafatawa a zaben fidda gwani na APC.
Tsohon gwamnan jihar Zamfara kuma Sanata tarayyar Najeriya, Sanata Ahmed Sani Yarima ya ce ba shi da wata shiri na kaddamar da shari'ar musulunci a dokar Najeriya idan an zabe shi a matsayin shugaban kasa a 2023. Yarima yana shiri
Jiya mu ka samu labari cewa Umaro Sissoco Embalo ya nada kan shi a matsayin Shugaban kasar Guinea-Bissau da kan shi bayan akwai shugaba mai iko.
Sanata Shehu Sani ya martani kan hana bara, ya zalunci ya jawo talauci da barace-barace a Arewa. Sani ba ya goyon haramta bara a Arewacin Najeriya, ya soki Shugabannin Yankin.
David Lyon, tubabben gwamnan jihar Bayelsa, y ace ya karba hukuncin kotun kolin ta yadda ta soke nasararsa a zaben ranar 16 ga watan Nuwamba na 2019. Jaridar The Nation ta ruwaito cewa, a wata takarda da ya sa hannu da kansa, y ac
Wasu ‘yan majalisar wakilai sun shawarta ranar Alhamis a kan yadda za a kawo tabbataccen tsaro a kasar nan. Bayan tashin wani dan majalisar wakilan daga jihar Kano a karkashin jam’iyyar APC mai suna Nasiru, ya bukaci ‘yan majalisa
Wata babbar kotun jaha a Lokoja ta kaddamar da tsige Simon Achuba, tsohon mataimakin gwamnan Kogi da majalisar dokokin jahar ta yi a matsayin sokakke.
Ana so a binciki abin da ya faru a harin Garkida a Jihar Adamawa baya an zargi Sojojin Najeriya da zame kafa a lokacin harin Boko Haram. Jaridar Daily Nigerian ce ta fitar da wannan rahoto.
A jiya wajen taron FEC, an zauna ga Abba Kyari ga Munguno wajen taron Majalisar Shugaba Buhari. Ka da ku manta ana rade-radin cewa an hana Monguno shiga Aso Villa.
A yau Shugabannin PDP za su yi wani zaman a musamman a Garin Abuja. Idan ba ku manta ba a Watan Junairu an yi irin wannan zama bayan kotun koli ta ruguza nasarar PDP a Imo.
Siyasa
Samu kari