Atiku Abubakar ya yi gargadi kan shirin hana kamfen din 2027 a jihohin Arewa takwas da suka hada da Borno, Plateau, Bauchi, Benue, Niger, Sokoto, Kebbi, Kano.
Atiku Abubakar ya yi gargadi kan shirin hana kamfen din 2027 a jihohin Arewa takwas da suka hada da Borno, Plateau, Bauchi, Benue, Niger, Sokoto, Kebbi, Kano.
Jam’iyyar NDC ta roƙi Peter Obi da Rabiu Kwankwaso su sauya sheka daga ADC zuwa gare ta domin fafatawa zaɓen 2027, tare da ba su damar tikitin shugaban ƙasa.
Mun ji cewa ataimakin shugaban majalisar dattawan Najeriya, Ovie Omo-Agege, ya bayyana cewa adadin wadanda ke cikin talauci a Najeriya sun kai rabin ‘Yan kasar.
Da ya ke magana da manema labarai a ranar Litinin, mai maganin ya ce duk lokacin da daya daga cikin matansa da zage shi, ya kan kara auro mata daya, ya kara da
Shugaban jam’iyyar APC mai mulki, kwamared Adams Oshiomole ya bayyana cewa ya dauki muhimmin darasi daga rikita rikitan shugabanci da ta dabaibaye jam’iyyar har
A yau, Talata, ne sabon gwamnan jihar Bayelsa, Sanata Douye Diri, da shugaba Buhari, suka kebe a fadar shugaban kasa da ke birnin tarayya, Abuja. Da yake magana
Shugaban kasa Muhammadu Buhari a ranar Talata, 17 ga watan Maris, ya gana da sabon gwamnan jahar Bayelsa, Sanata Douye Diri, a fadar shugaban kasa da ke Abuja.
Kungiyar SSANU ta manyan ma’aikatan Jami’a sun yi amai sun lashe, sun ce an yaudaresu a tsarin IPPIS, sun bukaci a komawa GIFMIS wajen biyansu albashi yanzu.
Sarakunan Kudu na Mogajis za su ziyarci Muhammadu Sanusi II, sun ja kunnen Gwamnonin APC. Sarakunan Ibadan za su gana da Muhammadu Sanusi II ne kwanan nan.
A jiya Litinin, shugaban gwamnonin APC, Atiku Bagudu ya shaidawa ‘Yan jarida cewa an dakatar da taron NEC da za ayi. Ita kuma NWC ta ce yau za ta zauna an jima.
A Kano, Jam’iyyar APC ta caccaki Nasir El-Rufai a game da alakarsa da tsohon Sarkin Kano Muhammadu Sanusi. APC ta ce El-Rufai ya nemi wata sarauta ya ba shi
Siyasa
Samu kari