Shugaban kasar Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, ya daga darajar karamar Ministar harkokin waje, Bianca Odumegwu-Ojukwu zuwa matsayin Ministar harkokin waje.
Shugaban kasar Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, ya daga darajar karamar Ministar harkokin waje, Bianca Odumegwu-Ojukwu zuwa matsayin Ministar harkokin waje.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya amince da zabin Majalisar GAC ta Dr. Obafemi Hamzat a matsayin wanda zai yi wa APC takara a zaben gwamnan Legas.
Hakan na kunshe ne a cikin wani jawabi da babban mai taimakawa Ganduje a bangaren yada labarai, Abubakar Aminu, ya fitar ranar Lahadi. A cikin jawabin, an rawai
Kwamanda ya kara da cewa shugaba Buhari ya rasa fiyr da kasa hamsin na farin jinin da ya ke da shi a wurin talaka. Kalaman na Kwamanda na zuwa a daidai lokacin
Majalisar Malamai a Kaduna ta roki Gwamna Nasir El-Rufai ya sassauta takunkumin kulle yi kira ga musulmai su tsaya tsayin-daka da addu’o’i a lokacin Ramadan.
A jiya ne Shugaban kasa ya sabunta wa’adin Akabueze a matsayin Darektan kasafi. Ma’aikatar kasafin kudi ta tabbatar da cewa an sabunta wa’adin Darekta Janar.
Tsohon gwamna Sanata Theodore Orji ya batar da N38.8 a lokacin da ya ke gwamnan Jihar Abia na shekara 8 har 2015. Sanata Orji ya fasa kwai gaban Hukumar EFCC.
Kwamitin Ayyuka na jam'iyyar ta PDP reshen jihar Kaduna ta yanke hukuncin dakatar da 'ya'yan jam'iyyar bayan binciken farko da ta fara yi na ladabtar da su.
A cikin jawabin da ya fitar, kwamishinan yada labarai na jihar Ondo, Donald Ojogo, ya ce 'iya bin kwakwafi da sanin aiki na kwamishinan kudi, Wake Akinterinwa
Gwamnati ta ke ikirarin kashewa yan makaranta miliyan 670 kullum. NANS, NUT, da CPE damu, sun ce batar da kudi da ake yi wajen ci da ‘Yan Makaranta shirme ne.
Mun kawo maku yadda ake ganin Ibrahim Gambari zai yi wa Gwamnatin Shugaba Buhari a amfani a fadar Shugaban kasa bayan ya gaje kujerar Abba Kyari a Aso Villa.
Siyasa
Samu kari