Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya amince da zabin Majalisar GAC ta Dr. Obafemi Hamzat a matsayin wanda zai yi wa APC takara a zaben gwamnan Legas.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya amince da zabin Majalisar GAC ta Dr. Obafemi Hamzat a matsayin wanda zai yi wa APC takara a zaben gwamnan Legas.
Sanata Solomon Adeola ya kai ziyara wajen Iyabo Obasanjo domin neman goyon bayanta bayan jam’iyyar APC ta ayyana shi a matsayin ɗan takarar sulhu na gwamna a Ogun.
Da ya ke zartar da hukunci ranar Alhamis, alkalin kotun, Lorna Schofield, ya ce bukatar gwamnatin Najeriya ta cimma dukkan bukatun da shari'a ke bukata. Amma, k
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya aika sunayen jakadu guda 42 zuwa majalisar dattawa domin tantancewa da kuma tabbatar da su. Ahmad Lawan ne ya karanta wasikar.
Gwamnatin jihar Benue, a ranar Litinin, ta tabbatar da samun mutum na uku da ta kamu da cutar COVID-19 a jihar. Ta kasance tsohuwar 'yar majalisar wakilai.
Shehu, wanda nadinsa ya fara aiki a ranar 19 ga watan Maris, zai shafe zangon farko mai wa'adin shekaru biyar hukumar RMAFC tare da zabin sabunta nadinsa na zan
A kowace rana Gwamna Aminu Waziri Tambuwal na jihar Sokoto zai rika biyan masu aikin COVID-19 kudi har N15, 000. Jaridar Daily Trust ta fitar da wannan rahoto.
Gwamnatin Kano ta ja-kunnen wasu Gwamnonin Arewa da Malaman da ke neman dawo da Jamii a lokacin da mu ka ji Coronavirus ta sake harbin wasu Malaman asibiti 47.
Rahotanni sun bayyana dan majalisa Abdulrazak ya rasu ne da yammacin Lahadin a babban asibitin garin Malumfashi bayan ya yi fama da gajeruwar rashin lafiya.
Ganduje ya bayyana hakan ne ranar Lahadi yayin da yake gabatar da jawabi a kan halin da jihar Kano ke ciki dangane da annobar korona. Gwamnan Ganduje ya bayyana
Rahotanni sun bayyana cewa dumbin mutane sun mutu a cikin kwana hudu a yankin karamar hukumar Hadejia, lamarin da yasa wsu ke alakanta lamarin da annobar cutar
Siyasa
Samu kari