Gwamnatin Tarayya ta ayyana Juma’a, 1 ga watan Mayun 2026, a matsayin ranar hutu domin bikin Ranar Ma’aikata ta Duniya da jinjina wa jajircewar ma’aikata.
Gwamnatin Tarayya ta ayyana Juma’a, 1 ga watan Mayun 2026, a matsayin ranar hutu domin bikin Ranar Ma’aikata ta Duniya da jinjina wa jajircewar ma’aikata.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya amince da zabin Majalisar GAC ta Dr. Obafemi Hamzat a matsayin wanda zai yi wa APC takara a zaben gwamnan Legas.
Shugaban kwamitin yada labarai na majalisar dokokin jihar Zamfa, Shamsudeen Hassan, ne ya sanar da hakan yayin da ya ke magana da kamfanin dillancin labarai na
Jami’an rundunar Yansandan Najeriya sun mamaye sakatariyar jam’iyyar adawa ta PDP, dake garin Lafiya ta jahar Nassarawa a ranar Juma’a, 29 ga watan Mayu...
Daga karshe sanarwar hukumar BSIEC ta jaddada manufar hukumar na gudanar da zaben gaskiya da gaskiya tare da tabbatar da an yi adalci a wajen gudanar da zaben
Mun ji cewa zabe ya jawo baraka a cikin gidan Jam’iyyar APC a Jihar Kuros Riba. Jam’iyyar APC ta wargaje gida biyu a Jihar Kudancin Najeriyar.dama tun tuni
Wata babbar kotun tarayya da ke Abuja ta jaddada ikon hukumar zabe mai zaman kanta (INEC) na kwace rijistar wasu jam’iyyun siyasa wadanda suka ki biyayya har 74
Tsohon Gwamna Mista Ayo Fayose ya na neman toshewa Jigon APC kofar shigowa Jam’iyyar PDP a Ekiti. Ayo Fayose ya ce ba su bukatar Segun Oni a Jam’iyyar PDP sam.
Jam’iyyar PDP ta samu kan ta a cikin sabanin shugabanci a wasu Jihohi. Jihar Kaduna, Ekiti da Filato su na cikin inda wannan rigima ta yi kamari kawo yanzu.
Ya ce, "Abokan mu yan jarida, za ku yi mamakin sanin cewa mutane masu raayi ganin cigaban mulki na gari ne suka tara kudi Naira miliyan 22.5 don sayan fom din."
A makon nan ne mu ka ji Gwamnatin Ribas ta cire takunkumin kullen da ta kakaba. An halasta fita, wajebta kariyar fuska, babu ranar bude gidajen rawa a Ribas.
Siyasa
Samu kari