Hausawa da ke jihar Oyo sun barke da zanga-zanga bayan wani dan sanda ya kashe wani dan jihar Zamfara da ya ke tuka babur a jihar Oyo. Yan sanda sun yi magana.
Hausawa da ke jihar Oyo sun barke da zanga-zanga bayan wani dan sanda ya kashe wani dan jihar Zamfara da ya ke tuka babur a jihar Oyo. Yan sanda sun yi magana.
Alam sun nuna cewa Sanata Rabiu Musa Kwankwaso da Peter Obi za su sauya sheka daga jam'iyyar ADC zuwa NDC. An gargade su kan sauya sheka daga ADC.
Mai shari’a Anwuli Chikere shi ne ya yi watsi da karar da jam’iyyun suka shigar inda ya ce Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Kasa (INEC) ta na da ikon rusa su.
Mun kawo maku abubuwan da ya kamata ka sani game da Manjo Hamza Al-Mustapha wanda ya shiga gidan yari, ya shafe shekara 15 bayan mutuwar Abacha a shekarar 1998.
Mun ji Majalisar Dinkin Duniya za ta ba Najeriya gudumuwar $180m domin yaki da COVID-19. UN za kuma ta ba Mutanen da ke Arewa maso gabashin Najeriya tallafi.
Hukumar EFCC ta gangara zuwa kotun daukaka kara bayan Sanata Oduah ta sha a kotun tarayya. EFCC ta ce na ta ji dadin nasarar da Sanata Oduah ta samu a kotu ba.
Obaseki ya bayyana hakan ne ranar Laraba jim kadan bayan fitowarsa daga dakin da ya shafe sa'a biyu ana tantance shi a hedikwatar jam'iyyar APC ta kasa da ke Ab
Labarin da ke shigo mana da duminsa na nuna cewa kotun zabe ta tabbatar da Sanata Smart Adeyemi matsayin sahihin wanda ya lashe zaben kujerar wakiltar Kogi.
Majalisar dattawa ta fadi dalilin da ya sa Boko Haram ta ke galaba a kan Najeriya. Ahmad Lawan yavce siyasa ce ta sa aka gaza kawo karshen matsalar rashin tsaro
Gwamna Ahmadu Umaru Fintiri na jihar Adamawa ya bayar da tabbacin cewa jam'iyyarsu ta PDP za ta yi nasara a zaben gwamnan jihar Edo, duba ga kokarinta a baya.
"Ni a wurina babu wata matsala idan an mayar da aikin majalisa na wucin gadi da za a ke yi lokaci zuwa lokaci tunda dai a halin yanzu ma bama zama fiye da sau
Siyasa
Samu kari