Rahotanni da muke samu sun tabbatar da cewa Gwamnan Bauchi, Bala Mohammed, ya sanar da ficewarsa daga PDP zuwa jam’iyyar APM tare da magoya bayansa.
Rahotanni da muke samu sun tabbatar da cewa Gwamnan Bauchi, Bala Mohammed, ya sanar da ficewarsa daga PDP zuwa jam’iyyar APM tare da magoya bayansa.
Gwamna Godwin Obaseki ya ce lallai har yanzu akwai takwarorinsa na jam'iyyar All Progressives Congress da ke goyon bayansa duk da cewar ya sauya sheka zuwa PDP.
Gwamnatin Tarayya ta ce a sa ran cewa COVID-19 za ta cigaba da kashe Bayin Allah a kasa. PTF ta ce a shirya ganin cutar COVID-19 ta na hallaka mutane a Najeriya
Daga daga cikin ma'aikatan majalisar daga ofishin akawun majalaisa ya kamu da coronavirus kuma an dauki samfurin wadanda ke aiki tare da shi domin yin gwaji.
Dakatar da Adams Oshiomhole daga kujerar APC ya barka Jam’iyyar APC inda hakan ya dagwulawa Bola Tinubu lissafi a Jam’iyyar APC yayin da aka dumfari 2023.
Jam'iyyar Peoples Democratic Party ta dage zaben fidda gwaninta na gwamnan jihar Edo daga ranar Litinin 22 ga watan Yuni zuwa 23 ga Yuni saboda Gwamna Obaseki.
Kwamitin masu ruwa da tsaki na jam'iyyar APC ya sanya kujerar mataimakin sakataren jam'iyyar, Victor Giadom a kasuwa domin a cewarsa tun a 2018 ya bar mukamin.
Wani Alkali a Abuja ya tsawaitawa Gwamnatin Edo umarnin hana cafke Adams Oshiomhole. An hana Gwamnan Edo taba Shugaban APC bisa zargin satar kudin gwamnati.
Fadar shugaban kasa ta zargi tsohon mataimakin shugaban kasa, Alhaji Atiu Abubakar da yada zantukan karya kuma masu tsoratarwa game da yawan bashin da ake binta
Mun fahimci cewa Gwamnatin Buhari ta na shirin kara kudin wutar lantarki. Har ma jiya Ministan wuta ya fadawa Majalisa lokacin da za a kara farashin lantarki.
Siyasa
Samu kari