Wani babban jami'i a rundunar sojin Iran ya tabbatar da cewa har yanzu akwai yiwuwar jamhuriyar ta Musulunci ta sake komawa fagen fama da Amurka.
Wani babban jami'i a rundunar sojin Iran ya tabbatar da cewa har yanzu akwai yiwuwar jamhuriyar ta Musulunci ta sake komawa fagen fama da Amurka.
Alam sun nuna cewa Sanata Rabiu Musa Kwankwaso da Peter Obi za su sauya sheka daga jam'iyyar ADC zuwa NDC. An gargade su kan sauya sheka daga ADC.
Sojojin da su ka yi gumurzu a yakin Biyafara sun sake kai wa Gwamnatin Buhari kuka. Tsofaffin Sojojin Najeriya sun koka a kan rashin biyansu fansho tun 1970s.
Yemi Osinbajo ya ba Muhammadu Buhari shawarar a dakatar da bude sansanin bautar kasa saboda COVID-19. Kwamitin ya ce ya kamata a tsaida horaswa a NYSC sai 2022
Daga cikin manyan jagororin jam'iyyar APC da suke tare da Oshiomhole a cikin dakin ganawar sun hada da mataimakin shugaba (shiyyar arewa maso yamma), Inuwa Abdu
Mun gano cewa ana zargin Shugaban ma’aikatar tarayya da tafka cuwa-cuwa na inna-naha. Amma da Economic Confidential ta tuntubi John Asein domin ya wanke kansa.
Jam’iyyar PDP ta shiga tsaka mai wutar sha’ani a zaben gwamna da za a yi a jihar Edo yayinda Godwin Obaseki ke neman komawa cikinta don yin takara a inuwarta.
Tsohon Sanatan Najeriya Dr. Junaidu Mohammed ya goyi-bayan Dattawan Arewa, ya abin da ya hana a kawo karshen matsalar rashin tsaro shi ne rashin ganin dama.
Farfesa Ango ya bayyana cewa arewacin Najeriya bai taba shiga cikin yanayin rashin tsaro kamar na wannan lokacin ba tare da zargin shugaba Buhari da daukan alka
Kazalika, gwamna Ganduje ya ce ya zama wajibi kasuwanni da sauran wuraren taron jama'a su cigaba da daukan matakan kiyayewa domin ganin cewa an hana annobar kor
Mun ji cewa kudin da Jihar Kaduna ta ke samu ya ƙaru da Biliyan 33 a shekara 5. Gwamna Nasir El-Rufai ya ribanya abin da Kaduna ta ke samu da nunki hudu yanzu.
Siyasa
Samu kari