Tsohon gwamnan jihar Kano, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, ya musanta rahotannin haɗakarsa da Peter Obi gabanin zaɓen shugaban ƙasa na 2027 a Najeriya.
Tsohon gwamnan jihar Kano, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, ya musanta rahotannin haɗakarsa da Peter Obi gabanin zaɓen shugaban ƙasa na 2027 a Najeriya.
Jam'iyyar ADC ta musanta jita-jitar da ake yadawa cewa ba za ta samu damar tsaida yan takara a zaben 2027 ba, ta ce wannan labari ba shi da tushe.
Mun gano cewa mutane kusan 360, 000 su ke rububi a kowace awa guda a Najeriya su na neman aikin N-Power. Hajiya Sadiya Umar Farouq ta bayyana wannan a Twitter.
Mutanen da suka hallarci jana'izar ba su kai 2 ba cikinsu har da matar tsohon gwamnan, Cif Florence Ajimobi da wasu daga cikin iyalansa na yan uwansa na kusa.
Gwamnan jihar Rivers, Nyesom Wike ya bayyana cewa ya yi matukar farin ciki da babbar jam’iyyar adawa ta All Progressives Congress (APC) ta tsinci kanta a rikici
Tattalin arzikin Najeriya zai shiga halin lahaula saboda annobar COVID-19 a 2020. Masana sun ce Najeriya ta na bukatar tsare-tsare tattali da za su taimaka.
A ranar Alhamis ne Atiku, dan takarar shugaban kasa na PDP a zaben 2019, ya wallafa a shafinsa na tuwita cewa; "PDP ce kyakyawan misali na jam'iyyar da zata kar
Mambobin gudanarwa na Adams Oshiomhole (NWC) sun yanke shawarar garzayawa kotu domin kalubalantar hukuncin kwamitin gudanar da harkokin jam’iyyar na rushe su.
Bayan kammala taron NEC a fadar shugaban kasa, sabon shugaban ya wuce kai tsaye zuwa hedikwatar jam'iyyar APC tare da sauran mambobin kwamitinsa 13. Jami'an tsa
Gwamnan Jihar Ekiti ya dura kan Mai ba Shugaban kasa Buhari shawara a rikicin APC. Kayode Fayemi ya karyata rahoton zuwa wurin Shugaban kasa da Victor Giadom.
Kusoshin da aka kafa Jam’iyya da su za su halarci taron NEC da ya raba Jam’iyya domin kawo karshen rikicin APC amma Yaran Tinubu sun yi watsi da taron na yau.
Siyasa
Samu kari