Gwamnatin Iran ta zargi Amurka da kai hari kan jiragen ruwan Iran da suka dauki fararen hula za su wuce da su ta Oman, an kashe fararen hula biyar.
Gwamnatin Iran ta zargi Amurka da kai hari kan jiragen ruwan Iran da suka dauki fararen hula za su wuce da su ta Oman, an kashe fararen hula biyar.
Jam'iyyar APC reshen Gombe ta ce babu dokar da ta karya wajen tsaida yan takara, ta ce za ta ba duk wanda bai yarda ba damar zuwa a fafata zaben fitar da gwani.
‘Yan Majalisar Wakilai sun bayyana Jihar Arewan da za kai wa hari ana bukuwan babbar idi. Miyagun na yunkurin kawo farmaki ne a lokacin bikin babbar Sallah.
Mun ji labari cewa an gano wani boyayyen yarjejeniya da Gwamnatin tarayya ta jefa Najeriya da kasar Sin. ‘Yan Majalisan kasar sun binciko maganar damkawa Sinawa
Mun ji cewa shugaba Muhammadu Buhari ya amince da biyan kudin aikin da zai gyara wutar lantarki a Najeriya. Gwamnatin Tarayya ta amince da wannan a taron FEC.
Kungiyar kamfen din jam'iyyar APC a jihar Edo karkashin jagorancin Gwamna Ganduje, ta jadadda jajircewarta domin ganin nasarar dan takararta a zaben gwamna.
Jam'iyyar APC mai mulki da takwararta mai hamayya; jam'iyyar PDP, sun yi watsi da kiran da Mamman Daura, dan uwa shakiki kuma makusancin shugaban kasa ya yi a
Sakamakon zaben fitar da gwani a zaben Ondo da aka yi, mun lura cewa Jam’iyyar PDP da APC sun samu baraka. Yanzu aka Jam’iyyar PDP ta barke zuwa gidaje biyu.
Gwamnatin Najeriya ta na makwabtanta lantarki amma ta na fama dakarancin wuta. Gwamnati ta ce an shiga wannan yarjejeniya ne domin ka da a gina dam a kogin Neja
Sanatoci sun aikawa Fashola, Ahmed da AGF takarda, su kuma ‘Yan Majalisa sun gayyaci Amaechi, Pantami da wasu domin amsa tambayoyi a kan kudi da za a aro a Sin.
Da ya ke tabbatar da hakan yayin hirarsa ta wayar tarho da NAN a ranar Talata, Adeola Adedipe, lauyan Maina, ya bayyana cewa an saki Maina da yammacin ranar Lit
Siyasa
Samu kari