Shugabannin jam'iyyar APC a jihar Oyo sun goyi bayan Sanata Sharafadeen Alli ya yi takarar gwamna a 2027 maimakon ministan makashi da ya yi murabus, Bayo Adelabu
Shugabannin jam'iyyar APC a jihar Oyo sun goyi bayan Sanata Sharafadeen Alli ya yi takarar gwamna a 2027 maimakon ministan makashi da ya yi murabus, Bayo Adelabu
Alam sun nuna cewa Sanata Rabiu Musa Kwankwaso da Peter Obi za su sauya sheka daga jam'iyyar ADC zuwa NDC. An gargade su kan sauya sheka daga ADC.
Ana fama da matsanancin tsadar rayuwa a Najeriya a daidai wannan lokaci. A jiya ne wani Malami ya yi kuka a masallaci saboda halin da Bayin Allah su ke ciki.
Har gobe babu wanda za a ba kudi ya shigo da taki ko abinci a Najeriya. Gwamnatin taayya ta na kiran a koma gona domin kasar ta samu abincin da kowa zai ci.
Musulmai, Hausawa da kuma Mahauta sun tsaida ‘Dan takararsu a zaben Gwamnan jihar Edo. ‘Yan Arewa sun tsaida Obaseki a matsayin ‘Dan takararsu a zaben 2020.
Shugaban NNPC ya fadi abin da ya sa za su saida matatun Kaduna, Warri da Fatakwal bayan an ji Najeriya ta na shirin rabuwa da hannun jarinta a matatun mai.
Dauda Rarara ya ce ya daina yi wa Buhari waka sai an biya kudi. Fitaccen Mawaki Dauda Rarara ya ce daga yanzu sai Masoyan Buhari sun biya kudi zai yi waka.
Kungiyar Arewa ta NP ta fito ta na marawa Hafsun Sojoji baya. Wannan kungiya ta ce ana ganin tasirin zaman shugabannin tsaro da Buhari da ake yi a Aso Villa.
PDP ta tura Rabiu Kwankwaso aiki na musamman a zaben Edo a cikin makon nan. Dazu mun ji cewa EFCC ta yi ram da mutane 5 da ake zargi da laifin damfara a Ibadan.
Sabon rikicin shugabanci ya kunno kai a jam'iyyar All Progressives Congress (APC) reshen jihar Jigawa, tuni an kuma dakatar da shugaban jam'iyyar, Habibu Sara.
Kwamishinan ma'adinai, man fetur da iskar gas na jihar Edo, Joseph Ikpea ya yi murabus daga gwamnatin Gwamna Godwin Obaseki, ya ce ba zai iya barin APC ba.
Siyasa
Samu kari