Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya yi kyauta ga sababbin jakadun Najeriya. Shugaban kasar ya gwangwaje su da filaye a babban birnin tarayya Abuja.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya yi kyauta ga sababbin jakadun Najeriya. Shugaban kasar ya gwangwaje su da filaye a babban birnin tarayya Abuja.
Shugabannin jam'iyyar adawa ta ADC a Kudu maso Yamma, jihohin Yarabawa 6 na Najeriya ta shirya kifar da shugaba Bola Tinubu a zaben 2027 mai zuwa.
Hon. Kawu Sumaila ya caccaki Sen. Hope Uzodinma da cewa bai da ilmi a kan tafiyar APC. Sumaila ya ce Gwamnan bai da hurumin da zai yi magana da yawun Jam’iyya.
‘Yan bindiga sun shiga Katsina a makon nan, sun yi gaba da ‘Yaruwar wata babba a Gwamnatin Tarayya. ‘Yan bindiga sun yi garkuwa da mutane a Faskari da Dandume.
Adams Oshiomhole ya yi magana, ya ce duk da APC ta rasa jihar Edo, da sauransa tukuna. Tsohon Gwmnan bai yi magana kan masu ganin laifinsa a rashin nasarar ba.
A cikin wata takaitacciyar sanarwa da ta fito daga ofishin shugaban sashen sadarwa da hulda da jama'a na kungiyar gwamnonin Najeriya (NGF), Abdulrazaq Bello Bar
Bayan faduwa shan kashi da tayi a zaben gwamnan jihar Edo, wani jigon PDP a jihar Ribas, Felix Obuah, ya rokin jam’iyyar APC da ta yafe wa Adams Oshiomhole.
Rochas Okorocha, tsohon gwamnan jihar Imo kuma sanata mai ci a yanzu, ya nuna aniyarsa na son neman takarar kujerar shugaban kasa a zaben shugaban kasa na 2023.
Damilola Ogunbiyi ta Najeriya za ta jagoranci aikin fasaha a Ingila. Tsohuwar Hadimar Shugaba Buhari ta samu aiki da Gwamnatin kasar Ingila ne ta hannun UN.
Kotun zaben majalisar dokokin tarayya da ke zama a jihar Neja ta tsige Kasim Danjuma, dan takarar APC a zaben cike gurbi na mazabar Magama/Rijau da aka gudanar.
Jam’iyyar All Progress Congress (APC) reshen Edo ta yi watsi da rade-radin da ke yawo na cewa ta fatattaki Adams Oshiomhole, tsohon shugaban jam'iyyar na kasa.
Siyasa
Samu kari