Shugaban kasar Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, ya daga darajar karamar Ministar harkokin waje, Bianca Odumegwu-Ojukwu zuwa matsayin Ministar harkokin waje.
Shugaban kasar Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, ya daga darajar karamar Ministar harkokin waje, Bianca Odumegwu-Ojukwu zuwa matsayin Ministar harkokin waje.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya amince da zabin Majalisar GAC ta Dr. Obafemi Hamzat a matsayin wanda zai yi wa APC takara a zaben gwamnan Legas.
Mun kawo maku Sarakan da ake yi wa harin kujerar Sarki bayan rasuwar Mai Martaba Shehu Idris. Daga ciki har da Aminu Shehu Idris watau Turakin Zazzau mai-ci.
A jiya ne APC ta watsawa ‘Dan takararta kasa a ido, ta ce babu alfasha a zaben Edo. An kammala zabe PDP ta yi nasara, amma Osagie Ize-Iyamu ya ce an yi magudi.
Za mu iya cewa babu jam'iyyar APC a yankin kudu maso gabas. Da kyar da kuma 'yan dabaru mu ka samu jiha daya kacal, hakan ba abin alfahari bane," a cewar Rochas
Legit.ng Hausa ta zakulo jerin wadanda aka tunanin za su iya samun gadon wannan kujera. Kafin nan ya kamata a san cewa akwai gidajen sarauta daban-dabam a kasar
Gwamna Dr. Abdullahi Ganduje da Gwamnan Jihar Yobe, Alh. Mai Mala Buni sun ziyarci Aso Villa. Jam’iyyar APC ta sha kashi a hannun PDP a zaben Gwamnan da aka yi.
Nasir El-Rufai, gwamnan jihar Kaduna, ya ce shugaban kasa Muhammadu Buhari bai taba yin amfani da isarsa ba ta yadda bai dace ba. The Cable ta wallafa hakan.
A jiya ne mu ka ji Mista Ayodele Peter Fayose ya yi magana game da zaben Gwamnan Jihar Edo, ya ce zaben ya nuna cewa idan an ga dama za a iya yin zaben kwarai.
Mun kawo maku duka Gwamnoni masu yawa da aka yi a lokacin da Shehu Idris ya ke kan mulki tun daga Abba Kyari, Hameed Ali, Makarfi zuwa na yanzu Gwamna El-Rufai.
Tsohon gwamnan jihar Imo, Sanata Rochas Okorocha ya yiwa jam’iyyar All Progressives Congress (APC) wankin babban bargo bayan sun sha kaye a zaben gwamnan Edo.
Siyasa
Samu kari