Babbar kotun tarayya mai zama a Abuja ta hana hukumar IKEC amincewa ko shiga tarukan jam'iyyar ADC na jihohi da tsagin Sanata David Mark ya shirya.
Babbar kotun tarayya mai zama a Abuja ta hana hukumar IKEC amincewa ko shiga tarukan jam'iyyar ADC na jihohi da tsagin Sanata David Mark ya shirya.
Shugabannin jam'iyyar adawa ta ADC a Kudu maso Yamma, jihohin Yarabawa 6 na Najeriya ta shirya kifar da shugaba Bola Tinubu a zaben 2027 mai zuwa.
Tolu Ogunlesi, mai bada shawara na musamman ga shugaban kasa Muhammadu Buhari, ya bukaci Shehu Sani, tsohon sanatan Kaduna da ya fara yajin aikinsa, The Cable.
Mun ji cewa Malamin nan, Sheikh Ahmad Abubakar Mahmud ya shawarci Hukuma game da yadda ake zaben Shugaba. Gumi ya ce al’ummar Musulmai na bukatar hadin kai.
A makon jiya Gwamnatin Tarayya ta kaddamar da shirin CCT a Jihar Bayelsa a kokarin Muhammadu Buhari na fito da mutane miliyan 100 daga cikin talauci a Najeriya.
Kotun zabe ta tsige dan takarar jam’iyyar All Progressives Congress (APC) a zaben cike gurbi na majalisar dokokin jihar Kwara, Adam Rufai, ta bai wa dan PDP.
‘Yan Arewa za su yi Goodluck Jonathan idan shugaba Muhammadu Buhari ya gama mulki 2023. An fara sabon lissafin Jonathan ya sake dawowa kan mulki a Najeriya.
Ayo Salami ya yi da-na-sanin shugabantar kwamitin da shugaban kasa Muhammadu Buhari ya kafa don bincikar tsohon shugaban hukumar EFCC watau Mista Ibrahim Magu.
Bayan sa’a ana zama, Gwamnati da Ma’aikata sun cin ma matsaya cikin tsakar dare. Gwamnatin Tarayya da Kungiyoyin sun cin ma yarjejeniya ne a dogon zaman jiya.
Tunde Rahman, kakakin jagoran jam'iyyar APC na kasa, Bola Tinubu ya ce wasu daga cikin kusoshin jam'iyyar APC sun goyi bayan Gwamna Godwin Obaseki na PDP..
Dan majalisa mai wakiltar Oyo ta Arewa, Sanata Abdulfatai Buhari ya ce zai goyi bayan jagoran jam'iyyar APC, Bola Tinubu idan ya nuna sha'awar fitowa takara.
Siyasa
Samu kari