Mazauna garin Gurbi da ke ƙaramar hukumar Kankara a Katsina sun yi tsayin daka wajen hana 'yan bindiga shiga garinsu, amma mutum 10 sun rasa rayukansu.
Mazauna garin Gurbi da ke ƙaramar hukumar Kankara a Katsina sun yi tsayin daka wajen hana 'yan bindiga shiga garinsu, amma mutum 10 sun rasa rayukansu.
Farfesa Mohammed Sani Haruna ya ce ba zai janye takararsa ba duk da goyon bayan gwamna ga Sanata Aliyu Wadada, yana shirin fafatawa a zaben fidda gwani na APC.
Ministan sadarwa da sabon tsarin gina tattalin arziki ta hanyar fasahar zamani, Dakta Isa Ali Pantami, ne ya sanar da hakan yayin rantsar da kwamitin mutane 14
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Alhaji Atiku Abubakar ya gana da mambobin kwamitin sulhu na jam’iyyar Peoples Democratic Party a yau Alhamis, 8 ga Oktoba.
Shugaba Buhari ya bayyana cewa bullar annobar korona ya taba tattalin arzikin Najeriya, sannan ya kara da cewa faduwar farashin danyen mai ta hana gwamnati samu
Gwamna Babagana Zulum na jihar Borno ya sha yabo a soshiyal midiya bayan an gano shi yana tarayya da fasinjoji masu karamin karfi a wani jirgin sama na kasuwa.
Ahmed Nuhu Bamalli ya yi jawabi bayan zamansa Sarkin Zazzau. Sabon Sarkin Zazzau ya sha alwashin hada-kan duka gidaje da mutanen kasarsa a cikin dan lokaci.
Shugaban ‘Yan Sanda ya gurfanar da Ikedi Ohakim a gaban kotu. Ana tuhumar Ohakim da laifin sata da karya da sunan Ministan ayyuka da gidaje, Raji Fashola SAN.
Ana ta magana game da nadin sabon Sarkin Zazzau da aka yi, Mun kawo abin da kungiyar Gwamnonin Arewa da irinsu Bola Tinubu su ka fada bayan nadin da aka yi.
Ya ƙara da cewar Daraktoci sune zasu shugabanci makarantu a matsayin shugabannin makarantun inda kuma mataimakan Daraktoci zasu kasance a matsayin mataimakan sh
Bayan mambobin majalisar sun amince da rahoton, shugaban majalisar dattijai, Sanata Ahmed Lawan, ya ce irin wadannan hukumomi sun zama hanyar zirarewar kudaden
Siyasa
Samu kari