Tsohon kwamishina a Zamfara, Sheikh Abdullahi Maharazu Mafara ya gamu da tsautsayi bayan ‘yan bindiga sun bude masa wuta a hanyar zuwa taron APC.
Tsohon kwamishina a Zamfara, Sheikh Abdullahi Maharazu Mafara ya gamu da tsautsayi bayan ‘yan bindiga sun bude masa wuta a hanyar zuwa taron APC.
Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Zulum ya nemi afuwar jiga-jigan APC kan mulkinsa na shekaru bakwai, an ga yana zubar da hawaye a wurin taro a Maoduguri.
Tsohon shugaban kasar Najeriya, Olusegun Obasanjo ya ce ya kamata shugaba Muhammadu buhari ya nuna damuwarsa ta hanyar biyan buƙatun masu zanga-zangar EndSARS.
Kungiyar Miyetti Allah Kautal Hore, ta zargi babban jigon jam'iyyar APC, Asiwaju Bola Tinubu, da wasu yan siyasar kudu da daukar nauyin zanga-zangar #EndSARS.
Wasu daga cikin manyan yankin Inyamurai sun ce ya kamata Ibo ya yi mulki don kasar ta dinke. Bayan shekaru, Ibo za su so su sake dandana mulkin Najeriya a 2023.
A jiya wani Maaikacin banki ya tona yadda aka rika sintiri da kudi a lokacin Ayo Fayose ya na Gwamna. Shaidan EFCC ya tona asirin tsohon gwamnan na jihar Ekiti.
Shugaban kasa, Muhammadu Buhari, ya umarci babban sifeton rundunar 'yan sanda (IGP), Mohammed Adamu, da ya tabbatar da tsaron lafiyar ma su zanga-zangar lumana
A makon jiya ne Gwamnan Jihar Bayelsa ya jinjina wa Gwamnatin Buhari kan biyan Jihohi bashinsu. Hakan ya sa Sanata Doue Diri ya fifto ya jinjinawa gwamnati.
An ji Gwamnan da PDP ta ke ji da shi a Kudu zai tattara da Shugabannin kananan hukumomi ya koma APC. Gwamnan Ebonyi David Umahi zai bayyana haka kwanan nan.
Mun ji cewa Kungiyoyin National Professional Group da Northern Nigerian Youths Frontiers sun bukaci gwamnonin Zamfara da Borno su sa baki domin a bude Jami’o’i.
Da ya ke magana yayin taron gangamin yakin neman zabensa da aka yi ranar Juma'a a Georgia, Trump ya ce ba zai ji dadi ya sha kaye a hannun dan takara ma fi ta
Siyasa
Samu kari