Yayin da ake ci gaba da shirye-shiryen tunkarar babban zabe mai zuwa, mun tattaro muku jihohin Arewa biyar da zabensu zai dauki hankali saboda wasu dalilai a 2027.
Yayin da ake ci gaba da shirye-shiryen tunkarar babban zabe mai zuwa, mun tattaro muku jihohin Arewa biyar da zabensu zai dauki hankali saboda wasu dalilai a 2027.
PDP ta na so a tsige Shugaban kasa amma APC ta yi wa PDP raddi bayan wannan magana. Hon. Ado Alhassan Doguwa, ya maida martani, yace da wannan aiki shirme.
Mun kawo maku hirar da Janar Muhammadu Buhari ya yi da ‘Yan jarida a kan yakin Boko Haram shekaru 9 da suka wuce. Har yau dai ana ta fama da wannan rikici.
Yar takarar jam’iyyar All Progressives Congress (APC) a zaben cike gurbin kujerar sanata na Plateau ta kudu, Farfesa Nora Dabu’ut ta yi nasarar lashe kujerar.
Yar takarar PDP, Maria Godwin Akwaji, ta gaji marigayin mijinta wajen lashe zaben cike gurbi a jihar Cross River inda ta lallasa abokin hamayyarta na APC, Abor.
Goodluck Jonathan, tsohon shugaban kasan Najeriya, yayi magana akan yuwuwar kara tsayawa takarar shugaban kasa a zaben 2023. Kamar yadda The Cable ta ruwaito.
Babban hafsan rundunar sojoji, Janar Tukur Yusuf Buratai, ya yi gargadi a kan juyin mulki tare da jaddada cewa rundunar soji ba zata lamunci duk wani yunkuri na
Jama’a za su samu sauki, ‘Yan kasuwa za su karya buhun shinkafa. A na sa ran a koma saida buhu a kan N19, 000 a Disamban shekarar nan idan hakan ta tabbata.
Sarkin Kano Aminu Ado-Bayero ya ziyarci Mai martaba Alaafin, ya ce akwai bukatar ya samu albarkar Sarkin. Aminu Bayero ya tado alakar Ado Bayero da kasar Oyo.
A jiya Bisi Akande da Bola Tinubu suka sasanta Ministan cikin gida dake rigima da Gwamnan Osun. Ana sa rai rikicin cikin gidan APC a jihar Osun ya zo karshe.
Siyasa
Samu kari