Shugaban kasar Najeriya Bola Ahmed Tinubu ya sake taso 'yan adawa a gaba. Shugaba Bola Tinubu ya yi musu kakkausar suka tare da yin zarge-zarge a kansu.
Shugaban kasar Najeriya Bola Ahmed Tinubu ya sake taso 'yan adawa a gaba. Shugaba Bola Tinubu ya yi musu kakkausar suka tare da yin zarge-zarge a kansu.
Abba Kabir Yusuf ya zabi Murtala Sule Garo a matsayin sabon mataimakin gwamnan Kano bayan murabus da Aminu Abdulsalam Gwarzo ya yi. Ya tura sunan shi majalisa.
Wata babbar kotun gwamnatin tarayya da ke Abuja ta bayar da umarnin a like takardar sammacin karar da PDP ta shigar a ofishin Yakubu Dogara da ke majalisar waki
Shugaba Muhammadu Buhari ya sake jaddada bukatarsa ta hada kai tsakanin kasashen Afrika don cimma burin ci gaban nahiyar. Wani shugaba ya yaba da mulkin Buhari.
Babatunde Hunpe ya bukaci yan Najeriya da su marawa shugabancin Bola Tinubu, babban jigon APC baya a 2023 don yana daa tanadi na musamman da ya yi wa kasar.
Wasu gwamnoni masu ci da kuma tsofaffi daga manyan jam'iyyu biyu na APC da PDP na shirye shiryen tunkarar babban zaɓen shekarar 2020, kamar yadda gamsassun maj
Jam'iyya mai mulki ta APC ta lashe dukkan kujerun zaben kanana hukumomi 44 da aka yi a jihar Kano. Jam'iyyar mai mulki ta kara da kwashe dukkan kujerun kansila.
A yau ne Gwamna Nyesom Wike ya shiga sahun masu kiran a tsige Hafsun Sojojin Najeriya. Wike ya ce akwai bukatar gwamnati ta kawo sababbin jini da dabarun yaki.
Tsohon ‘Dan siyasar Arewa, Dr. Junaid Mohammed ya yi wa Muhammadu Buhari raddi na cewa rashin tsaro ya ragu. Mohammed yace shugaban kasar ya gaza kare al'umma.
Manyan ‘Yan siyasar Kasar Yarbawa sun fito sun bayyana wanda za su marawa baya a 2023, yayin da wasu ke kiran ayi Yahaya Bello, Bola Tinubu ya samu mubaya’a.
Sakatare na musamman ga tsohon gwamna Kwankwaso, Mohammed Inuwa, ya sanar da rasuwar basaraken a daren ranar 24 ga watan Disamba, 2020, sakamakon takaitacciyar
Siyasa
Samu kari