Majalisar dokokin Kano karkashin jagorancin Rt. Hon. Isma'il Jibril Falgore ya nada kwamitin wucin gadi da zai tantance sabon mataimakin gwamna, Murtala Garo.
Majalisar dokokin Kano karkashin jagorancin Rt. Hon. Isma'il Jibril Falgore ya nada kwamitin wucin gadi da zai tantance sabon mataimakin gwamna, Murtala Garo.
Abba Kabir Yusuf ya zabi Murtala Sule Garo a matsayin sabon mataimakin gwamnan Kano bayan murabus da Aminu Abdulsalam Gwarzo ya yi. Ya tura sunan shi majalisa.
Za ku ji cewa Gwamnatin Tarayya ta ba wasu Jihohi N123bn a karkashin shirin STFTAS da COVID-19. Gwamnati ta kawo shirin ne domin tabbatar da gaskiya wajen aiki.
Mun kawo abubuwan da ake sa ran samu daga Gwamnatin Buhari daga yanzu zuwa 2023. Jaridar The Guardian ta tattaro ragowar alkawuran da ake sa ran shugaban ya yi.
An tsare wani Bawan Allah na wata da watanni saboda ‘yi wa Buhari barazana’. Wannan Ma’aikaci ya shafe watanni 9 a garkame saboda sukar manyan Shugabannin.
Babban kotun tarayya dake Abuja ta yi watsi da karar da a ka shigar kan a kori gwamnan jihar Ondoa karagar mulki. Kotun tayi gagara gamsuwa da hujjar mai kara.
Tituna biyu da gwamnan ya ƙaddamar sun hada da Dutse zuwa Dangwali mai tsawon kilomita 35.7 an kuɗi biliyan 4.643 da kuma wanda ya tashi daga Madobi zuwa Barand
Dan majalisan Adamawa mai wakiltan mazabar Numan/Lamurde/Demsa a majalisar wakilai, Laori Kwamoti ya zargi hadiman Shugaba Muhammadu Buhari ke bata masa suna.
Da ya ke amsa tambayoyi daga manema labarai, Lawan ya ce duk da bai samu nasara a wancan lokacin ba, hakan bai hana shi yin aiki hannu da hannu da Bukola Saraki
A jiya PDP tayi magana game da wadanda za a ba tutar takarar Shugaban kasa a 2023. Sannan PDP ta ce ita ta lashe zaben Shugaban kasa a 2019, amma aka yi coge.
Garba Shehu ya maidawa masu kiran a sauke hafsun sojojin kasa martani. Shehu ya fadi abin da ya hana Buhari ya tsige Buratai da sauran Hafsun Sojojin kasa.
Siyasa
Samu kari