Gwamnatin Musulunci ta Iran ta musanta kalaman shugaban Amurka Donald Trump,ta ce babu kasar da za ta yarda ta kwashe gaba daya sinadarin Uranium dinta.
Gwamnatin Musulunci ta Iran ta musanta kalaman shugaban Amurka Donald Trump,ta ce babu kasar da za ta yarda ta kwashe gaba daya sinadarin Uranium dinta.
Sanata Rabiu Kwankwaso ya amince ya zama mataimakin Peter Obi a zaɓen 2027 bayan gazawar tattaunawa da APC, a cewar wani makusancin Obi, Ibrahim Abdulkarim.
Tsohon gwamna jihar Ekiti ya caccaki shugaba Muhammadu Buhari biyo bayan karbar wasu da suka sauya sheka zuwa APC a fadarsa dake Abuja da yammacin jiya Litinin.
'Yan bindiga sun hallaka shugaban al'ummar Fulani a wani yankin jihar Kaduna. Sun kama shugaban na Fulani ne suka kwantar suka yi masa yankan rago har lahira.
Hukumomin EFCC da ICPC, zasu fara bincikar 'yan Najeriya da ke rayuwar karya da ta fi karfinsu, musamman a shafukan sada zumunta, kuma hakan zai zama doka.
Shekaru bayan rasa samun damun zarce kan mulki a matsayin gwamnan jihar Legas, Jam'iyyar All Progressives Congress, APC ta nada tsohon gwamnan jihar Akinwunmi A
Jihar Ekiti a karo na biyu ta sake bai wa makiyaya da manoma wa'adin makwanni biyu domin su yi rajista da jihar ko kuma su dauki nasu ya nasu su bar jihar.
Wani malamin coci ya bayyana cewa, yana hango wasu rudani da zasu kasance a nan gaba a cikin shugabancin shugaba Buhari. Yace Buhari na bukatar addu'o'i sosai.
Tsoffin hafsoshin tsaron Najeriya zasu bayyana a gaban majalisar wakilai gobe Litinin domin bada bayani kan batub batan kudaden makamai da ake zargin sun bata.
Kungiyar gwamnonin Najeriya ta bayyana rashin jin dadinta game da harin da aka kaiwa gwamnan jihar Benue a makon nan. Sun yi Allah wadai da harin gaba dayansu.
Janar Yakubu Gowon (Mai ritaya) ya yi kira da a samar mataimakan shugaban kasa har biyu ga shugabannin Najeriya domin cimma aikin cin sauki da adalci ga kowa.
Siyasa
Samu kari