Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya yi karin haske kan yiwuwar sake tattaunawa da Iran. Trump ya bayyana abin da Iran ta amince da shi kan mashigar Hormuz.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya yi karin haske kan yiwuwar sake tattaunawa da Iran. Trump ya bayyana abin da Iran ta amince da shi kan mashigar Hormuz.
A labarin nan, za a ji cewa Birtaniya ta bayyana dalilan da suka jawo aka ga jami'anta a babban taron ADC da aka gudanar s Abuja da cewa dama yana cikin aikinta.
Gwamnan jihar Anambra, Willie Obiano ya bayyana cewa ko daya barazanar sanya dokar ta baci a jiharsa ba ra'ayin shugaban kasar Najeriya Muhammadu Buhari bane.
Sanata Orji Uzor Kalu yace mutane sun dame shi da maganar tsaya wa takara a 2023. Kalu yace duk inda ya shiga, sai an roke ni in tsaya takarar Shugaban kasa.
A ranar Laraba, 6 ga watan Oktoba 'yan majalisar jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP) a majalisar dokokin jihar Anambra sun sauya sheka zuwa jam'iyyar APC.
Tinubu yana da manyan abokai yan arewa da dama kuma waɗanda za a iya shigar da su cikin tawagarsa sannan a samu riba da su idan ya shiga takarar shugaban kasa.
Gwamnan jihar Ebonyi, David Umahi, ya bayyana fafutukar masu neman Biyafara a matsayin hauka, yana mai cewa mafi yawan masu fada aji a yankin ba sa son shi.
Tsohon ministan ayyuka a tarayyan Najeriya, Adeseye Ogunlewe, ya bayyana cewa nan da yan kwanaki za'a ƙaddamar da tawagar yaƙin neman zaɓen Tinubu a jihar Legas
Magoya baya sun fara baza fastocin takarar jigon APC Bola Tinubu a yankin Legas. An ga wasu hotunan Tinubu a yankunan Ikorodu, Ikotun da unguwannin Igando.
Tsohon Mai magana da yawun Shugaban kasa zai tsaya takara a 2023. Doyin Okupe yace Talaka zai ji dadi idan ya samu mulki, ya yi alkawarin samar da 30, 000mw.
Sarakunan Legas suna so tsohon Gwamna Tinubu ya nemi kujerar Shugaban kasa. Mai martaba Lasisi Gbadamosi wanda shi ne Onigando na kasar Igando ya fadi wannan.
Siyasa
Samu kari