Rundunar yan sandan jihar Kaduna ta ce bincike ya nuna wasu mutum 17 na da hannu a kisan Malama Ummulkhairi kuma tuni aka gurfanar da su a gaban kotu.
Rundunar yan sandan jihar Kaduna ta ce bincike ya nuna wasu mutum 17 na da hannu a kisan Malama Ummulkhairi kuma tuni aka gurfanar da su a gaban kotu.
Gwamna Alia ya ce maharan da ke kashe mutane a Benue ba 'yan Najeriya ba ne, suna amfani da AK-47, suna magana da bakon yare, kuma suna da mafaka a Kamaru.
Gwamnatin jihar Ƙatsina ta fito ta yi bayani kan kudaden da ta kashe wajen samar da tsaro. Gwamnatin ta ce ta sayo kayan aiki tare da daukar ma'aikata.
Rundunar ‘yan sandan Kaduna ta ce bindigar mafarauta ce ta kashe yaro dan shekara 12 a Abakpa, ba fashewar bam ba. Ana ci gaba da bincike a kan lamarin.
Tsohon gwamnan jihar Anambra, Willie Obiano ya ce Fafaroma Francis mutum ne mai saukin kai kuma cike da alheri, ya tuna kyautar hula da ya bashi a Vatican a 2020.
’Yan kasuwa, karkashin kungiyar IPMAN sun ce yanzu asara suke yi bayan NNPCL da Dangote sun sauke farashin fetur, yayin da talakawa ke amfana da ragin a kasuwa.
Masu zanga zanga sun bukaci a gurfanar da Mele Kyari sannan a binciki zargin almundahana a NNPCL, musamman kan gyaran matatun mai da yarjejeniyar Matrix Energy.
Yayin da ake fama da matsalolin tsaro a Plateau, tsohon Minista a Najeriya, Femi Fani-Kayode ya soki Gwamnan jihar, Caleb Mutfwang, kan karɓar Jakadan Isra’ila.
Hukumar alhazai ta kasa ta sanar da cewa a ranar 9 ga Mayu mahajjatan Najeriya za su fara tashi daga Najeriya zuwa Saudiyya domin aikin hajjin 2025.
Masanin tsaro kuma mai fashin baki kan lamuran yau da kullum, Opialu Fabian ya bukaci ministan tsaro, Badaru Abubakar ya yi murabus daga mukaminsa.
Labarai
Samu kari