Rundunar yan sandan jihar Kaduna ta ce bincike ya nuna wasu mutum 17 na da hannu a kisan Malama Ummulkhairi kuma tuni aka gurfanar da su a gaban kotu.
Rundunar yan sandan jihar Kaduna ta ce bincike ya nuna wasu mutum 17 na da hannu a kisan Malama Ummulkhairi kuma tuni aka gurfanar da su a gaban kotu.
Jami'an tsaro sun musanta rahoton da ke yawo cewa sabuwar kungiyar ta'addanci mai suna Mahmouda ta ɓulla a Kwara, sun ce wani kwamanda ne a Boko Haram.
Gwamnatin tarayya ta ware N10bn domin saka wutar sola a fadar shugaban kasa domin rage dogaro da wutar lantarki da rage kashe kudin wutar lantarki.
Hukumar NCoS ta ce wani fursuna, Charles Okah ya cinna wa katifarsa wuta, wanda ya jawo hankalin jama'a, tana mai cewa babu fashewar bam ko hari daga waje.
Tsohon shugaban majalisar dattawa, Sanata Ahmad Lawan ya roki 'yan Najeriya, musamman Kiristoci da su yi amfani da lokacin bikin Easter don yiwa Tinubu addu'a.
Bayan tone-tone da Gwamna Dauda Lawal ya yi kan basuka, tsohon kwamishinan yada labarai, Ibrahim Dosara, ya musanta ikirarin cewa ya samu N4m kacal.
Hukumar kula da hannayen jari ta kasa (SEC) ta gargadi masu tallata shafukan bogi ko harkokin kasuwanci da ba su da rajista a kafafen sada zumunta a Najeriya.
Mataimakin Shugaban Ƙasa, Kashim Shettima, ya tura sakon gayyata ga shugaban NAHCON, Farfesa Abdullahi Saleh Pakistan da mambobin kwamitinsa domin taro a Abuja.
Shugaban kasa Bola Tinubu zai gana da hafsoshin tsaro saboda yawan kashe kashe da aka fuskanta a jihohin Najeriya yayin da yake hutu a kasar Faransa.
Yayin da sace-sacen al'umma ya yi ƙamari a Edo, Gwamnan Monday Okpebholo, ya dakatar da sarkin Uwano, Dr. George Egabor, bisa yawaitar garkuwa da mutane.
Labarai
Samu kari