Kotun daukaka kara da ke birnin Abuja da dage ci gaba da sauraran karar da ake na neman soke rijistar ADC da wasu jam'iyyun adawa a Najeriya zuwa watan Yuli.
Kotun daukaka kara da ke birnin Abuja da dage ci gaba da sauraran karar da ake na neman soke rijistar ADC da wasu jam'iyyun adawa a Najeriya zuwa watan Yuli.
Gwamnatin jihar Kebbi ta nuna damuwa kan bullar wata sabuwar kungiyar 'yan ta'adda. Ta bayyana cewa mambobin kungiyar suna gudanar da ayyukansu a jihar.
Za ku ji cewa hukumar hana sha da fataucin miyagun kwayoyi ta NDLEA ta kama wata mata da ta ɓoye kwayoyi a al'aurarta, sannan ta hadiyi wasu da dama.
Rahotanni da muke samu sun tabbatar da cewa an harbe wani matashi da bindiga a lokacin bikin naɗin sarauta a Gwoza, jihar Borno da ke Arewa maso Gabas.
Sanata ya bayyana cewa, babu wani mummunan lamari tsakaninsa da sanata Kawu Sumaila duba da yadda aka yada jita-jitar an smau sabani a tsakaninsu kwanakin baya.
Wasu miyagun 'yan bindiga dauke da makamai sun kai harin ta'addanci a wata makarantar sakandire da ke Zamfara. Sun hallaka wani tsohon malami tare da sace iyalansa.
Jami’an shige da fice biyu sun jikkata bayan wani mutum da ake kira Fasto Darlington ya harbe su bisa kuskuren zargin su 'yan fashi ne da suka zo sata.
Wata kungiya karkashin jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya ta bukaci gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule, ya fito ya bayyana matsayarsa kan goyon bayan Bola Tinubu
Gwamnan jihar Kaduna, Sanata Uba Sani, ya bayyana cewa za a iya takawa gwamnoni birki kan yin amfani da 'yan sandan jihohi ta hanyar.da ba ta dace ba
Yan bindiga sun sake kai muggan hare-hare a wasu yankunan Sokoto inda aka yi ajalin mutane wanda ake zargin yaran Bello Turji da daukar nauyin harin.
Bayan Gwamna Babagana Umara Zulum ya haramta sayar da giya a Borno, Babban limamin Musulunci a jihar ya yaba da matakin da gwmanan ya ɗauka saboda tarbiyya.
Labarai
Samu kari