Jirgin shugaban kasar Isra'ila ya yi karo da garken tsuntsaye yayin da ya kama hanya zai koma gida. Jirgin shugaban kasar ya yi saukar gaggawa a filin jirgin sama.
Jirgin shugaban kasar Isra'ila ya yi karo da garken tsuntsaye yayin da ya kama hanya zai koma gida. Jirgin shugaban kasar ya yi saukar gaggawa a filin jirgin sama.
Gwamnatin jihar Kebbi ta nuna damuwa kan bullar wata sabuwar kungiyar 'yan ta'adda. Ta bayyana cewa mambobin kungiyar suna gudanar da ayyukansu a jihar.
Ministan harkokin Abuja, Nyesom Wike ya bayyana cewa ƴan Najeriya su ga canji a shekaru biyu da shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya yi a kan karagar mulki.
Gwamnonin jihohin Arewa sun gudanar da taro kan matsalolin da suka addabi yankin. Sun ba gwamnati shawara kan matsalar rashin tsaron da ake fama da ita.
Yayin da Arewacin Najeriya ke fuskantar manyan matsaloli, Gwamnoni da sarakunan gargajiya daga jihohin Arewa 19 sun hallara a Kaduna domin tattaunawa.
Dakarun sojojin Najeriya sun yi artabu da 'yan ta'adda a jihar Katsina. Sojojin sun samu nasarar hallaka 'yan ta'adda masu yawa tare da kwato makamai da dama.
Mataimakin shugaban ƙasa, Sanata Kashim Shettima ya jagoranci kaddamar da fara jigilar mahajjata daga Najeriya zuwa ƙasar Saudiyya, jirgin farko ya tashi a Imo.
Gwamnan jihar Abia, Alex Otti, ya bukaci sojojin Najeriya su maida hankali kan tattara bayanan sirri. Gwamnan ya ce yin hakan zai taimaka wajen magance rashin tsaro.
A shekarar 2024 gwamnatin Bola Tinubu ta saye sabon jirgin shugaban kasa. Rahoto ya nuna cewa an kai jirgin gyara kasar Afrika ta Kudu domin a masa kwaskwarima.
Yan sanda sun tabbatar da kisan mutane a wani mummunan hari da yan ta'addan IPOB suka kai kan matafiya a titin Okigwe-Owerri da ke jihar Imo ranar Alhamis.
Gwamnan Bauchi na shan suka kan cewa karatun Boko shirme ne a wani bidiyo. Dr Kabiru Danladi Lawanti ya soki gwamna Bala Mohammed kan maganar da ya yi.
Labarai
Samu kari