Gwamnatin jihar Kebbi ta nuna damuwa kan bullar wata sabuwar kungiyar 'yan ta'adda. Ta bayyana cewa mambobin kungiyar suna gudanar da ayyukansu a jihar.
Gwamnatin jihar Kebbi ta nuna damuwa kan bullar wata sabuwar kungiyar 'yan ta'adda. Ta bayyana cewa mambobin kungiyar suna gudanar da ayyukansu a jihar.
Yayin da yan bindiga ke cin karensu ba babbaka a Delta, wasu mazauna jihar sun zargi sarakuna da ‘yan sa-kai da hada kai da makiyaya masu garkuwa da mutane.
Gwamna Abba Kabir Yusuf ya dauki matakan ci gaban ilimi da suka hada da daukar jami’an tsaro 17,600, kaddamar da shirin ICT, da rancen kudin sayen mota ga malamai.
Gwamna Uba Sani ya kwarara yabo ga gwamnatin Bola Tinubu inda ya ce babu wani shugaban kasa da ya zuba jari a harkar noma kamarsa cikin shekaru biyu da suka wuce.
Ma’aikata biyu na hukumar ilimi sun mutu sakamakon fashewar bam a hanyar Damboa–Maiduguri. Lamarin ya faru ne a jihar Borno, inda hare-haren IED ke ƙaruwa.
Malam Uba Sani ya miƙa sakon ta'aziyya da alhini bayan samun labarin rasuwar Alhaji Ramalan Yero, mahaifin tsohon gwamnan Kaduna, Mukhtar Ramalan Yero.
Kungiyar Arewa Youth Congress ta yabawa ministocin lafiya a gwamantin Bola Tinubu kan kokarin inganta bangaren kiwon lafiya musamman a Arewacin Najeriya.
Asibitin ƙashi na Jos ya fara aiki bayan shekaru huɗu. Za a rika kula da masu lalurar ƙasusuwa, tsokoki, jijiyoyi, da sauran abubuwan da suka shafi motsin jiki.
Gwamnatin tarayya karkashin jagorancin shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ta tabbatar da batun biyan bashin Dala miliyan 3.4 da aka karɓi daga asusun bada lamuni IMF.
Shugaban hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC), Farfesa Mahmud Yakubu, ya bayyana cewa babu abin da ya samu mukaminsa na shugabancin hukumar.
Labarai
Samu kari