Jam'iyyar APC mai mulki a jihar Adamawa ta magana kan batun cewa tana shirin sauya dan takararta na gwamna. Ta bayyana cewa ta gamsu da zabin da ta yi.
Jam'iyyar APC mai mulki a jihar Adamawa ta magana kan batun cewa tana shirin sauya dan takararta na gwamna. Ta bayyana cewa ta gamsu da zabin da ta yi.
Gwamnatin jihar Kebbi ta nuna damuwa kan bullar wata sabuwar kungiyar 'yan ta'adda. Ta bayyana cewa mambobin kungiyar suna gudanar da ayyukansu a jihar.
Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya hadu da shugaban gwamnonin Arewa a filin jirgin sama a jihar Kano. Kwankwaso ya kai ziyarar duba aiki a jihar Kano.
Barazanar Bello Turji ta tilasta mazauna Sokoto da Zamfara barin gidajensu yayin da hare-haren 'yan bindiga ke kara kamari a kauyuka daban-daban na jihohin.
An shiga jimami a jihar Bauchi bayan samun labarin rasuwar mukaddashin shugaban karamar hukumar Shira, Alhaji Adamu Wali. Marigayin ya rasu ne bayan jinya.
Ana ci gaba da kira ga Shugaba Bola Tinubu da ya sauke ministan tsaro Mohammed Badaru Abubakar bisa zarge-zargen tabarbarewar tsaro, nuna kabilanci da sauransu.
Jagora a APC, Dr. Mohammed Santuraki ya zargi gwamnatin tarayya da nuna bangaranci ga Neja a nadin shugabannin Hukumar Raya Arewa ta Tsakiya (NCDC).
Kungiyar matasan jam'iyyar APC ta AYLCN ta bayyana cewa wasu 'yan siyasa ne ke daukar nauyin zanga-zangar da ake yi don neman EFCC ta binciki Bello Matawalle.
Rundunar 'yan sanda a jihar Legas ta kama wani matashi da yake shiga makabarta domin cire sassan jikin dan Adam don tsafin yin kudi yana shirin zuwa gidan boka.
Matatar man Dangote ta sanar da rage kudin litar man fetur daga N835 zuwa N825 domin saukaka wa 'yan Najeriya. Hakan na zuwa ne bayan Dangote ya gana da NNPCl
Kamfanin Dangote ya sake rage farashin man fetur zuwa N825, daga 835 a matatar mansa da ke Legas don bai wa 'yan Najeriya damar sayen fetur din a farashi mai sauƙi.
Labarai
Samu kari