Labarai

Labarai Zafafan Labaran

Gwamnatin Buhari za ta dauki matasan Najeriya 500,000 aiki, karanta
Breaking
Gwamnatin Buhari za ta dauki matasan Najeriya 500,000 aiki, karanta
daga  Mudathir Ishaq

Majiyar Legit.ng ta ruwaito Osinbajo ya bayyana haka ne a ranar Laraba, 24 ga watan Janairu, yayin da yake gabatar da jawabi a wani taron sauraron ra’ayi da al’ummar garin Remoland suka shirya a fadar Akarigbo dake cikin garin Sag

Shekaru har 25 aka yanke wa matar da tayi sata kacal a Osun
Shekaru har 25 aka yanke wa matar da tayi sata kacal a Osun
daga  Mudathir Ishaq

Yace wacce aka yankewa hukuncin taso yaudarar mamallakin gurin kasuwancin cewa kudin sun kone a ginin kafin a kashe wutar. Kamar yadda laifin ta suka nuna, yaci karo da sashi na 443, 390, 1 kuma abin hukuntawa a karkashin sashi na