Hotuna da bidiyo: Yadda mutan jihar Kaduna suka tarbi Atiku Abubakar
A yau, Alhamis 24 ga watan Janairu ne jirgin yakin neman zaben dan takaran jam'iyyar adawa ta Peoples Democratic Party PDP, Alhaji Atiku Abubakar ta garzaya jihar Kaduna.
Alhaji Atiku Abubakar ya dira jihar Kaduna ne tare da manyan jiga-jigan jam'iyyar PDP irinsu shugaban jam'iyyar, Prince Uche Secondus; shugaba majalisar dattawa, Bukola Saraki; tsohon gwamnan jihar Neja, Aliyu Babangida Muazu.
Sun samu kyakkyawan tarba daga jiga-jigan jam'iyyar dake jihar Kaduna irinsu tsohon mataimakin shugaban kasa, Namadi Sambo; tsohon gwamnan jihar Kaduna, Ramalan Mukhtar Yero; dan takaran gwamnan jihar, Isa Ashiru da sauransu.

Asali: Facebook

Asali: Facebook

Asali: Facebook

Asali: Facebook

Asali: Facebook
Muhimmiyar sanarwa: Shafin NAIJ.com Hausa ya koma LEGIT.ng Hausa. Mun gode da kasancewarku tare da mu.
Latsa wannan domin samun sabuwar manhajar labarai ta Legit.ng Hausa a wayar ku ta hannu:
https://play.google.com/store/apps/details?id=com.naij.hausa
Ku biyo mu a shafukanmu na dandalin sada zumunta:
Facebook: https://facebook.com/legitnghausa
Twitter: https://twitter.com/legitnghausa
Idan kuna da wata shawara ko bukatar bamu labari,
Tuntube mu a: labaranhausa@corp.legit.ng
Asali: Legit.ng