Peter Obi ya bukaci ‘yan siyasa su gudanar da yakin neman zaben 2027 cikin zaman lafiya, tare da tabbatar da cewa babu dan Najeriya da zai mutu saboda zabe.
Peter Obi ya bukaci ‘yan siyasa su gudanar da yakin neman zaben 2027 cikin zaman lafiya, tare da tabbatar da cewa babu dan Najeriya da zai mutu saboda zabe.
Wani saurayi mai suna Ali Haruna, mai shekaru 27, ya amsa kashe wata mata mai suna Aisha tare da fille mata kai a wani otal da ke Girei, Jihar Adamawa.
Dan takarar shugabancin kasa karkashin jam'iyyar PDP, Alhaji Atiku Abubakar ya kushe gwamnati mai ci yanzu da kuma bayyana gwamnatin damokaradiyyar da zai kafa mutukar aka zabe shi a zabe mai zuwa. Wazirin Adamawan ya lissafo doko
Gwamnan jahar Kaduna, Malam Nasir Ahmad El-Rufai ya kaddamar da wata cibiyar wankin koda dake cikin harabar babban asibitin karamar hukumar Kaduna ta kudu, asibitin tunawa da Yusuf Dantsoho, wanda akafi sani da suna Asibitin Dutse
Da sanadin shafin jaridar Daily Trust mun samu rahoton cewa, shugaban kasa Muhammadu Buhari da kuma tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar, za su halarci wani babban taro na addini da za a gudanar cikin garin Abuja.
A wani jawabi daga Shugaban kungiyar, Cif R F Fasoranti, kungiyar ta ce lallai ya kamata Shugaban kasar ya zama abun koyi ta hanyar kaddamar da kadarorinsa cewa don yan Najeriya su dauke shi a matsayin mutum mai kaifi daya.
Bugu da kari, Manjo Clement yace sun kama wasu mutane biyu, Musa Amadu da Auwalu Muntari dukkaninsu mazauna kauyen Danfumi, wadanda yace suna kai ma yan bindigan bayanan sirri, kuma a yanzu haka suna taimaka ma Sojoji da bayanai.
Wata babban kotun Shari'a da ke zamanta a Goron Dutse a jihar Kano tayi watsi da karar da wani Dalhatu Shehu ya shigar a gabanta inda ya ke neman babban Editan Daily Nigerian, Jaafar Jaafar ya gurfana a gaban kotun a kan wallafa b
Wani jarimin jami'an hukumar sojin Najeriya mai suna, Isah, ya rasa ransa a yakin Boko Haram ana sauran yan kwanaki kalilan da aurensa. Legit.ng Hausa ta samu wannan rahoton ne daga shafin wani matashi , Muawiyah Umar, a yanar giz
Wasu 'yan bindiga sun kai hari a karamar hukumar Zurmi na jihar Zamfara inda suka sace fiye da mutane 12 a ranar Litinin. Wadanda aka sace sun hada da wata amarya da kuma wasu mata masu jego. 'Yan bindigan sun kai farmakin ne misa
Shahararren jarumin nan na masana’antar shirya fina-finan Hausa ta Kannywood, Sani Musa Danja, y ace ba don kudi yake goyon bayan dan takarar Shugaban kasa a jam’iyyar Peoples Democratic Party (PDP), Atiku Abubakar ba.
Labarai
Samu kari