Labarai

Labarai Zafafan Labaran

Wazirin Adamawa Atiku Abubakar ya harbo sabbin masu linzami
Wazirin Adamawa Atiku Abubakar ya harbo sabbin masu linzami
daga  Mudathir Ishaq

Dan takarar shugabancin kasa karkashin jam'iyyar PDP, Alhaji Atiku Abubakar ya kushe gwamnati mai ci yanzu da kuma bayyana gwamnatin damokaradiyyar da zai kafa mutukar aka zabe shi a zabe mai zuwa. Wazirin Adamawan ya lissafo doko

Masu garkuwa da mutane sun sace amarya da mata masu jego a Zamfara
Breaking
Masu garkuwa da mutane sun sace amarya da mata masu jego a Zamfara
daga  Aminu Ibrahim

Wasu 'yan bindiga sun kai hari a karamar hukumar Zurmi na jihar Zamfara inda suka sace fiye da mutane 12 a ranar Litinin. Wadanda aka sace sun hada da wata amarya da kuma wasu mata masu jego. 'Yan bindigan sun kai farmakin ne misa

Ba saboda kudi nake goyon bayan Atiku ba – Sani Danja
Ba saboda kudi nake goyon bayan Atiku ba – Sani Danja
daga  Mudathir Ishaq

Shahararren jarumin nan na masana’antar shirya fina-finan Hausa ta Kannywood, Sani Musa Danja, y ace ba don kudi yake goyon bayan dan takarar Shugaban kasa a jam’iyyar Peoples Democratic Party (PDP), Atiku Abubakar ba.