Kasar Iran ta ce ba za ta buɗe mashigar Hormuz ba har sai Amurka ta ɗage shingen ruwa, takunkumin mai da daskarar da kadarorinta da ke ƙasashen waje.
Kasar Iran ta ce ba za ta buɗe mashigar Hormuz ba har sai Amurka ta ɗage shingen ruwa, takunkumin mai da daskarar da kadarorinta da ke ƙasashen waje.
Wani saurayi mai suna Ali Haruna, mai shekaru 27, ya amsa kashe wata mata mai suna Aisha tare da fille mata kai a wani otal da ke Girei, Jihar Adamawa.
Da sanadin shafin jaridar The Nation mun samu cewa, hatsabibiyar cutar nan mai sanya zazzabin Lassa ta silalo cikin Arewacin Najeriya inda rayukan mutane takwas suka salwanta. Cutar ta kuma harbi fiye da mutane 40 a jihar Filato.
Hausawa dai na cewa in-da-ranka zaka sha kallo a duniyar nan kuma indai ba mutum ya koma ga mahaliccin sa ba, to bai gama ganin abubuwan mamaki ba ko kadan a rayuwar sa. Haka zalika wasu abubuwan dake faruwa a kusa damu ba su ma m
Kwamitin yakin neman sake zaben Dakta Abdullahi Umar Ganduje a matsayin gwamnan Kano ya bayar da dalilan da su ka sa gwamanan bai halarci mahawarar 'yan takarar gwamna da sashen Hausa na BBC y shirya ba a jami'ar Bayero da ke Kano
Daya daga cikin fitattun jaruman Kannywood, Bello Muhammad Bello da ya fi shahara da inkiyar BMB, ya sha alwashin aiwatar da wani abun ban mamaki yayin da shugaban kasa Muhammadu Buhari ya cimma nasara a babban zaben kasa.
A jiya Asabar, 2 ga watan Fabreru, 2019, Legit.ng Hausa ta ruwaito maku cewa Jirgi mai saukar angulu wanda ya dau mataimakin shugaban kasa farfesa Yemi Osinbajo, sanata Ojudu, mataimakin shi na musamman da liktan matar shi ya riki
Za ku ji tiryan tiryan din yadda aka juye Gwamnatin Buhari lokacin Mataimakin sa ba ya Najeriya a 1985. M. Jokolo ne ya shiga tarihi inda ya bada labarin yadda aka yi lutun-kutun din da aka yi wajen kifar da Buhari a mulkin Soja.
A cewar gwamnatin dai, shekaru aru-aru Bukola Saraki na amfani da 'yan daba da 'yan fashi wajen yin magudi, danniya da fin karfin jama'a a jihar, lamari da a cewar gwamnatin, ya sanya kowa na tsoronsa ake zabarsa ta dole
Nuhu Ribadu, tsohon shugaban EFCC kuma dodon barayin gwamnati aqq wancan zamani na PDP, ya sanya soso da sabulu ya wanke Ganduje tsaf, kan batun wai laifi ne ya gayyato 'yan APC daga wata kasa suzo taron APC a Kano
Ofishin sun samu alkiblar kamen ne ta hanyar rahoton sirri, in da suka samu cewa matasan na aiyukan damfara kama daga turo sakonnin bogi don samun kudi daga mazauna USA, soyayyar karya ta shafukan soyayya na yanar gizo da sauran s
Labarai
Samu kari