Kasar Iran ta ce ba za ta buɗe mashigar Hormuz ba har sai Amurka ta ɗage shingen ruwa, takunkumin mai da daskarar da kadarorinta da ke ƙasashen waje.
Kasar Iran ta ce ba za ta buɗe mashigar Hormuz ba har sai Amurka ta ɗage shingen ruwa, takunkumin mai da daskarar da kadarorinta da ke ƙasashen waje.
Wani saurayi mai suna Ali Haruna, mai shekaru 27, ya amsa kashe wata mata mai suna Aisha tare da fille mata kai a wani otal da ke Girei, Jihar Adamawa.
Ya ce, "Satar dan kamfai sa sabon abu ne, a baya mu kan samu wasu na kisan kai saboda tsafi amma ba za mu iya bincike a kan abinda ba bu hujja da tabbatar da afkuwarsa ba sai dai idan an samu kisan kai ko yunkurin aikata hakan ko
Dan takarar kujerar sanata a PDP, Mustafa Sule Lamido, ya bayyana cewa ya samu karin karfin guiwar fitowa takara sakamakon amincewa da dokar ba matasadamar yin takara wanda Shugaba Muhammadu Buhari ya rattaba ma hannu.
Wani tsohon sakataren gidan gwamnati, Mainasara Sajo, tsoffin shugabannin kananan hukumomi 10 da hadimansu sun bar jam’iyyar APC tare da magOya bayansu inda suka koma jam’iyyar PDP a karamar hukumar Suru da ke jihar.
Wani babban aikin da ya faranta ran yarbawa shine titunan jiragen kasa da ya hada Legas da Ibadan, babban birnin siyasar kudu maso yamma. An fara aikin ne tun lokacin Jonathan amma aka watangarar dashi har sai lokacin Buhari. A ha
Wata yarinya yar shekara tara mai suna Gassana Aliyu na layin Kasarau Yamma da ke Dutse, babbar birnin jihar Jigawa ta hadu da ajalinta sakamakon fadawa da tayi cikin wata rijiya. Lamarin ya afku ne da misalin karfe 1:30 na rana.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari a ranar Asabar, 2 ga watan Fabrairu zai ziyarci jihar Jigawa dmin ci gaba da gangamin kamfen dinsa. Ana sanya ran cewa Shugaban kasar zai tarbi manyan yan siyasar jihar da suka sauya sheka.
Rahotanni da ku zuwa mana sun nunacewa hukumar kula da albarkatun man fetur ta fitar da sanarwan cewa gobe Asabar 2 ga watan Fabrairu, shugaba Muhammadu Buhari zai kaddamar da sabbin rijiyoyin men fetur da aka samu a Bauchi.
Jam’iyyar All Progressive Congress (APC) a jihar Gombe tace ta kammala duk wasu tsare-tsare don zuwan Shugaban kasa Muhammadu Buhari jihar wanda aka shirya zuwan a ranar Asabar, 2 ga watan Fabrairun 2019 don yin kamfen.
Kubuwa wata nauyin kayan lambu ne da akan yi amfani wajen yin miya. Mutane da dama na miyar kubewa saboda dadinta ne kawai amma ga kadan daga cikin amfaninta a matsayin magani wanda aka shafe shekaru dauruwa ana amfani da ita.
Labarai
Samu kari