Shugaban Amurka, Donald Trump ya ce Kim Jong Un na Koriya ta Arewa ya amsa buƙatarsa ta tattaunawa, yayin da Amurka ke rage atisayen soji da Koriya ta Kudu.
Shugaban Amurka, Donald Trump ya ce Kim Jong Un na Koriya ta Arewa ya amsa buƙatarsa ta tattaunawa, yayin da Amurka ke rage atisayen soji da Koriya ta Kudu.
Wani saurayi mai suna Ali Haruna, mai shekaru 27, ya amsa kashe wata mata mai suna Aisha tare da fille mata kai a wani otal da ke Girei, Jihar Adamawa.
Shugaba Muhammadu Buhari ya dira filin kwallon Jolly Nyame da ke garin Jalingo, babban birnin jihar Taraba a ranan Alhamis, 7 ga watan Febrairu, 2019 domin yakin neman zabensa na karo biyu da za'a gudanar nan da kwanaki 9.
Kwamishinar da ke kula da harkokin mata da ci gabansu a jihar Edo, Magdalene Ohenhen, tace a yanzu ya zama ruwan dare don uba yayi wa yarsa ciki a jihar. Ta bayyana lamarin a matsayin abun bakin ciki matuka, cewa dole a dau mataki
Mambobin jam’iyyar Peoples Democratic Party (PDP) da dama a jihar Akwa Ibom sun koma jam’iyyar All Progressives Congress (APC). Daya daga cikin masu sauya shekar shine tibe Ibanga, wani hadimin Gwamna Udom Emmnuel.
- Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya bayyana cewa kamfanin NNPC za ta fara haka mai zurfi domin neman mai da gas a Benue. Yace za a fara hako man ne biyo bayan wanda aka fara a yankin kogin Kolmani, a jihohin Bauchi da Gombe.
Majiyar Legit.ng ta ruwaito Wakili ya gaji tsohon kwamishinan Yansandan jahar Kano, Rabiu Yusuf, kuma yana daga cikin Yansandan da suka fara aiki a hukumar yaki da rashawa da yi ma tattalin arzikin kasa zagon kasa, EFCC, a yanzu d
Yayin da ya rage saura 'yan kwanaki a gudanar da zabukan gama gari dake tafe, rundunar jami'an hukumar haka fasa-kwauri ta kwastam dake a shiyyar 'A' a Najeriya ta sanar da samun nasarar cafke kwantenoni makare da kayan 'yan sanda
Shugaba Muhammadu Buhari ya bayyana cewar nan da kankanin lokaci Hukumar Tace man fetur na kasa NNPC zata zurfafa neman man fetur da iskar gas a wasu yankunan na jihar Benue da ke Arewacin Najeriya. Shugaban kasar ya ce wannan shi
Ana daf da zabe ne aka ji an gano cewa Atiku Abubakar ba Mutumin Najeriya bane kamar yadda mu ka ji.A tsarin mulkin Najeriya, bai halatta mutum ya tsaya takarar kujerar shugaban kasa ba, har sai idan ‘dan kasa ne.
Wata babbar kotun Ikeja a ranar Talata, 6 ga watan Fabrairu ta yanke hukuncin kisa ga Saheed Arogundade, Shugaban kungiyar ma’ikatan sufuri (NURTW), reshen Boudary/Aiyetoro da ke jihar Lagas, kan kisan wani jami’in dan sanda.
Labarai
Samu kari