Bola Oyebamiji ya bukaci magoya bayan APC a Osun su zauna lafiya bayan kayen zabe, yana mai cewa ya mutunta sakamakon INEC tare da goyon bayan binciken jam’iyya.
Bola Oyebamiji ya bukaci magoya bayan APC a Osun su zauna lafiya bayan kayen zabe, yana mai cewa ya mutunta sakamakon INEC tare da goyon bayan binciken jam’iyya.
Wani saurayi mai suna Ali Haruna, mai shekaru 27, ya amsa kashe wata mata mai suna Aisha tare da fille mata kai a wani otal da ke Girei, Jihar Adamawa.
Gwamnan Ganduje ya ce Kwamkwaso, ya bar jam'iyyar APC domin samun tikitin takarar kujerar shugaban kasar, sai dai ya yi biyu babu ko daya. Gwamnan ya yi nuni da cewa siyasar Kano ta Buhari ce, kuma Buhari ne siyasar Kano. Ya c
Dakataccen alkalin alkalai na kasa, Walter Onnoghen a jiya yace Chiyaman din kotun manyan laifuka ta CCT, Danladi Umar da ya cire kanshi daga shari'ar shi akan bayyana kadarorin shi saboda akwai yuwuwar yaki yin adalci.
Rundunar ‘yan sandan jihar Legas ta cafke wani mutum da aka ambata da suna Prince Chinecherem da laifin danne wani yaro mai shekaru 13 ta dubura. Kwamishinan ‘yan sandan jihar Imohimi Edgal ya bayyana hakan ga manema labarai.
Gwamna Tambuwal yace an so a nada Femi Gbajabiamila a matsayin Shugaban Majalisa amma sai Tinubu ya saba alkawarin da aka yi da shi. Tsohon Shugaban Majalisar Tarayyar ya fadi duk abin da ya auku tsakanin sa da Tinubu.
Kasar Iran dake a yankin gabas ta tsakiya ta sanar da samun nasarar yin gwajin makaman ta masu linzamin da ta kera wadanda ka iya yin tafiyar sama mai nisan da ya wuce kilomita dubu 1 da dari 350 a sararin samaniya zuwa wajen abok
Mun samu cewa a gobe Laraba da Hausawa ke mata lakabi da Tabawa ranar samu, mataimakin shugaban kasa Farfesa Yemi Osinbajo zai kaddamar da wani katafaren aiki na ginin Layin Dogo da aka kammala daga birnin Legas zuwa na Ibadan.
Alkalin wata kotu ta musamman dake yanke hukunci akan laifuffuka dake zaman ta a Ikeja ta jihar Legas mai suna Mai shari'a Oluwatoyin Taiwo a ranar Litinin ta yankewa wata mata mai suna Judith Okonkwo hukunci bisa laifin damfara k
Wasu ‘yan gudun hijira kuma mazauna yakin Baga da ke jihar Barno sun bayyana cewa har yanzu garin Baga na nan a hannun yan ta’addan Boko Haram. Mazauna garin sun bayyana cewa suna kula da shige da ficen duk wani mazaunin garin.
Mutuwar tasa ta bagatatan, ta dimautar da masu kudin ajiya har $190m, biliyoyi in aka juya zuwa naira, domin kuwa bai fadi ko bada password din yadda za'a amfana da kudin ko a sayar a bankuna a karba ba. Cryptocurrency dai, ana...
Labarai
Samu kari