Birtaniya ta yaba da yadda aka gudanar da zaɓen Osun tare da taya Ademola Adeleke murnar sake zaɓe, tana mai kira da a inganta tsarin zaɓe gabanin 2027.
Birtaniya ta yaba da yadda aka gudanar da zaɓen Osun tare da taya Ademola Adeleke murnar sake zaɓe, tana mai kira da a inganta tsarin zaɓe gabanin 2027.
Wani saurayi mai suna Ali Haruna, mai shekaru 27, ya amsa kashe wata mata mai suna Aisha tare da fille mata kai a wani otal da ke Girei, Jihar Adamawa.
Shahararen jarumin nan na Kannywood, Bello Muhammad Bello da aka fi sani da BMB ya sa alwashin aske sumar da ke kansa muddin aka sanar cewa Shugaba Muhammadu Buhari ya ci zaben ranar 16 ga watan Fabrairu, 2019.
Amina Bello, uwar gidan gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello, ta gamu da hatsarin mota a garin Kabba, yankin da jirgin da ke dauke da mataimakin shugaban kasa Yemi Osinbajo ya fado a makon da ya gabata. Da ya ke tabbatar da faruwar ha
Sarkin Legas, (Oba of Lagos), Oba Riliwanu Akiolu ya ce Buhari mutum ne mai cika alkawarun da ya dauka kuma shi ne zai samu nasara a zabe mai zuwa. Sarkin ya godewa Buhari akan namijin kokarinsa na nuna dattako da daukar 'yan N
Wani jigo a jam’iyyar PDP na jihar Kaduna da shine darektan yada labaran jam’iyyar, ya yi kira ga magoya bayan jam’iyyar a jihar Kaduna da su lakadawa duk wanda ya zabi wata jam’iyya da ba jam’iyyar PDP ba dukan tsiya sannan su ta
A hira da yayi da jaridar Punch, dattijon ya kwashe wa ilahirin 'yan siyasar Najeriya albarka, inda ya kira su mahandama da babakere, yya kuma roki Allah ya tarwatsa muguwar aniyarsu. A cewarsa dai, inda yana da dama ya taba yi wa
Rahotannin da Legit.ng Hausa ke samu na nuni da cewa wasu 'yan ta'adda sun farwa tawagar gwamnan jihar, Darius Ishaku. Yan ta'addan, kamar yadda rahotanni suka bayyana, sun lalata wasu daga cikin ababen hawar tawagar da suka ha
Buhari ya roki jama'ar kasar da kar su kuskura su bari Nigeria ta koma hannun marasa kishi, wadanda za su kara durkusar da ita fiye da yadda suka yi a baya Buhari ya ce gwamnatinsa ta samu nasara akan bangarori uku na tsaro, tat
A ranar Juma'a 8 ga watan Fabrairun 2019 ne tawagar yakin neman zaben dan takarar shugabancin kasa na PDP, Alhaji Atiku Abubakar ta isa jihar Cross Rivers da ke yankin Kudu maso Kudancin Najeriya. Atiku ya yi alkawarin hadin gwiwa
A ranar Juma'a 8 ga watan Fabrairu ne Sultan na Sokoto, Muhammad Abubakar na III na jagoranci sarakunan Arewa 20 a wurin taron kaddamar da babban masallacin garin Borno. An kafa tuballin ginin masallacin ne shekaru 32 da suka gaba
Labarai
Samu kari