Wani saurayi mai suna Ali Haruna, mai shekaru 27, ya amsa kashe wata mata mai suna Aisha tare da fille mata kai a wani otal da ke Girei, Jihar Adamawa.
Wani saurayi mai suna Ali Haruna, mai shekaru 27, ya amsa kashe wata mata mai suna Aisha tare da fille mata kai a wani otal da ke Girei, Jihar Adamawa.
FMBN na ba ‘yan Najeriya lamunin kudin mallakar gida har N50m amma da kuɗin ruwa 6% na shekara. An fitar da sharudda da yadda ake neman lamunin NHF.
Ko a kwanakin baya sai da gwamnatin jahar Kano a karkashin jagorancin Gwamna Abdullahi Umar Ganduje ta tallafa ma iyalan Dan Ibro a lokacin da suka aurar da diyar Dan Ibro, inda gwamnatin ta hada mata kayan daki gaba daya.
Sai dai yayin da zaben ke karatowa, yan siyasa da yan takara suna cigaba da neman goyon bayan al’ummominsu, daga ciki har da talakawa, matasa, mata, Malamai, attajirai, yan kasuwa, ma’aikatan gwamnati, Sarakuna da sauransu.
Shi dai Gwamna Rochas zai kammala zangon mulkinsa guda biyu daya faro daga shekarar 2011, kuma a yanzu haka shine dan takarar Sanatan jam’iyyar APC a jahar na mazabar Imo ta yamma a zaben da zai gudana a ranar 16 ga wata.
Yayin da babban zabe na gama gani a najeriya da za'a gudanar a ranar 16 ga watan Fabreru ke kara karatowa, wasu kungiyi akalla 145 dake goyon bayan dan takarar shugabancin kasa a jam'iyyar adawa ta Peoples Democratic Party (PDP),
Canja jam'iyyar siyasa ko kuma sauya sheka abu ne wadda ke faruwa a duk inda ake mulkin demokradiya musamman a lokutan da zabuka suka matso. 'Yan siyasa na canja jam'iyya ne saboda dalilai masu yawa da suka hada da rashin jituwa,
Mun samu cewa, masu sayar da jar Tagiya a yau Lahadi cikin birnin Kano sun dara wajen cin kasuwar su a harabar filin wasanni na Sani Abacha yayin taron yakin neman zaben kujerar shugaban kasa na jam'iyyar PDP da aka gudanar.
Wani yaro, Ifesinachi Ugwueze, mai shekaru 13 ya yiwa mahaifiyar sa, Beatrice Ugwueze, yankan rago a garin Isiagu Ibakwa da ke karamar karamar hukumar Igboeze ta kudu a jihar Enugu. Lamarin ya faru ne a ranar juma’a yayin da Ifesi
Atiku Abubakar, dan takarar shugaban kasa a karkashin inuwar jam'iyyar PDP, ya ziyarci fadar mai martaba sarkin Kano, Muhammadu Sanusi II, domin kai gaisuwa da kuma sakon manufofin sa ga Najeriya a matsayin dan takarar jam'iyyar a
Ministan labarai da al'adu na Najeriya Alhaji Lai Mohammed, ya yi karin haske dangane da mutuwar Leah Sharibu, dalibar nan ta makarantar garin Dapchi da kungiyar masu tayar da kayar baya ta Boko Haram ke ci gaba da garkuwa da ita.
Labarai
Samu kari