Wani saurayi mai suna Ali Haruna, mai shekaru 27, ya amsa kashe wata mata mai suna Aisha tare da fille mata kai a wani otal da ke Girei, Jihar Adamawa.
Wani saurayi mai suna Ali Haruna, mai shekaru 27, ya amsa kashe wata mata mai suna Aisha tare da fille mata kai a wani otal da ke Girei, Jihar Adamawa.
ASUU-KASU ta koka kan ficewar malamai sama da 200 daga jami’ar tare da bai wa gwamnati da mahukunta wa’adin makonni biyu su aiwatar da yarjejeniyar 2025.
Kungiyar sufaye na darikar Tijjaniyya ta Najeriya ta umurci mabiyanta a fadin tarayya da su zabi shugaba Muhammadu Buhari na jam'iyyar All Progressives Congress (APC) a zaben da zai gudana ranan Asabar, 16 ga wtaan Febrairu, 2019.
Kungiyar kamfen din dan takrar shugaban kasa na jam'iyyar, Muhammadu Buhari, ta bayyana cewa ba daidai bane yadda ake ta yada jita-jitan wai Shugaban kasar ya yi kira ga mutanen Zamfara da su kwana da shirin ko ta kwana.
Legit.ng ta ruwaito Sarkin ya yi wannan kira ne a ranar Talata, 12 ga watan Feburairu, yayin da yake ganawa da manema labaru a fadarsa dake cikin birnin Kano, inda ya bayyana matsayin masarautar Kano game da farfadowar ayyukan yan
Mun samu cewa tsohon sakataren gwamnatin tarayya, Babachir Lawal, ya isa babbar kotun tarayya da ke garin Abuja domin gurfana gaban kuliya sakamakon takaddamar kan zargin sa da aikata laifuka na zamba da rashawa.
Wani shehin malamin zamani daga yankin Arewacin Najeriya Dakta Idris Ahmed da yake da digirin digirgir a fannin ilimin 'Cryptology' dake zaman haifaffen garin Mubi jihar Adamawa mazaunin birnin Coventry a Kasar Burtaniya ya kafa t
Kungiyar nan dake ikirarin gwagwarmaya ta addinin Musulunci a Nijeriya, wadda aka fi sani da ‘yan shi’a bangaren Sheikh Ibrahim Zakzaky sun nisanta kansu daga wasu rahotannin dake yawo na cewa tana goyon bayan Shugaba Muhammadu Bu
Wasu ‘yan dabar siyasa da ake zargin na yiwa jam’iyyar APC aiki sun saka wa ofishin yakin neman zaben dan takarar gwamnan Kano a karkashin inuwar jam’iyyar PDP, Abba Kabir Yusuf, wuta. A wani jawabi da Sanusi Dawakin Tofa, kakakin
Sabon kwamishinan rundunar ‘yan sanda a jihar Kano, Mista Moohammed Wakili, y ace jami’an rundunar ‘yan sanda sun kama wasu batagari 28 bisa alakar da su ke da ita da harin da aka kai gidan shugaban jam’iyyar APC a jihar Kano, Abd
Hukumar yan sandan Najeriya ta damke babban jigon jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP) a jihar Kaduna,Alhaji Yaro Makama rigachikun. Wannan na faruwa ne bayan damke kakakin yakin neman zaben PDP a jihar, Bako Ben.
Labarai
Samu kari