FMBN na ba ‘yan Najeriya lamunin kudin mallakar gida har N50m amma da kuɗin ruwa 6% na shekara. An fitar da sharudda da yadda ake neman lamunin NHF.
FMBN na ba ‘yan Najeriya lamunin kudin mallakar gida har N50m amma da kuɗin ruwa 6% na shekara. An fitar da sharudda da yadda ake neman lamunin NHF.
‘Yan sanda sun kama wani malamin makaranta a Kogi bisa zargin zuba wa matarsa fetur da cinna mata wuta bayan rikicin da ya taso kan wasu rigunansa.
Babban jakadar Kasar Ingila a Najeriya, Catriona Laing ta gargadi 'yan siyasar kasar da cewa za a haramta musu shiga Ingila tare da kwace kadarorinsu da ke kasar muddin aka same su da hannu cikin tayar da fitina yayin zaben ranar
Babba kotun jihar Flato ta baiwa wasu mutane bakwai da ake zargi da kisan marigayi Janar Ibrahim Alkali beli. An gurfanar da su ne da laifin hannu cikin kisan tsohon shugaban gudanarwa hukumar sojin Najeriya, wanda aka hallaka.
Mun ji cewa Jam’iyyar APC tace manyan kasashen Duniya ba su tare da Buhari inda su ke ganin Amurka su na goyon bayan Atiku a ka zaben bana. Festus Keyamo yace Kasashen waje na nuna fifiko ne ga Jam’iyyar PDP.
A yau Laraba, 13 ga watan Fabrairu, shugaban kasa Muhammadu Buhari, dan takarar kujerar shugaban kasa na jam'iyya mai ci ta APC, ya gudanar da taron sa na yakin neman zabe cikin babban birnin kasar nan na tarayya Abuja.
Rahotannin da Legit.ng Hausa ke samu yanzu na nuni da cewa jam'iyyar APC ta kaddamar da yakin zabenta a babban birnin tarayya Abuja. Gangamin yakin zaben wanda ke kan gudana a filin wasanni na 'Eagles Square', ya samu halartar min
Ya hori jami'an tsaro dasu yi gaskiya ta hanyar kama wadanda ya dace ba wai yan adawa ba kafin zabe. "Akwai yuwuwar damokaradiyyar mu ta kara karfi a zaben 2019 fiye da 2015, wanda akayi shi cikin yanci da gaskiya har jam'iyyar ad
A cewarsa, kungiyar tana da mambobi sama da miliyan 16 wadda suka hada kai wuri guda domin zaban dan takara guda daya da kungiyar ta amince da shi. Muna goyon bayan Buhari ne saboda ya yiwa Najeriya ayyuka sosai tun hawansa kan m
Majiyar Legit.ng ta ruwaito sashin yaki da damfara ta rundunar Yansandan Najeriya ce ta gurfanar da Azike gaban Alkali mai sharia Ayotunde Faji a ranar Talata, 12 ga watan Feburairu akan tuhume tuhume guda uku da suka hada da zamb
Wata babbar kotu da ke garin Benin, babban birnin jihar Edo, ta yi umarni a tsare wasu mutan uku a gidan yari bayan gurfanar da su bisa tuhumar su da laifin sace wata budurwa mai suna Favour Ada Friday tare da zuba ma ta dakakken
Labarai
Samu kari