Labarai

Labarai Zafafan Labaran

Gwamnoni 8 masu takaran kujeran Sanata gobe
Gwamnoni 8 masu takaran kujeran Sanata gobe
daga  Mudathir Ishaq

Ga gwamnonin Najeriya da suka kare wa'adinsu na shekaru 8, komawa majalisar dokokin tarayya ya zama ruwan dare. Tunda kundin tsarin mulkin Najeriya bata amince da tazarce ba, yan siyasa tun gano cewa kareshe rayuwarsu a majalisar.