FMBN na ba ‘yan Najeriya lamunin kudin mallakar gida har N50m amma da kuɗin ruwa 6% na shekara. An fitar da sharudda da yadda ake neman lamunin NHF.
FMBN na ba ‘yan Najeriya lamunin kudin mallakar gida har N50m amma da kuɗin ruwa 6% na shekara. An fitar da sharudda da yadda ake neman lamunin NHF.
‘Yan sanda sun kama wani malamin makaranta a Kogi bisa zargin zuba wa matarsa fetur da cinna mata wuta bayan rikicin da ya taso kan wasu rigunansa.
Ga gwamnonin Najeriya da suka kare wa'adinsu na shekaru 8, komawa majalisar dokokin tarayya ya zama ruwan dare. Tunda kundin tsarin mulkin Najeriya bata amince da tazarce ba, yan siyasa tun gano cewa kareshe rayuwarsu a majalisar.
Shugaban hukumar kula da man fetir na Najeriya, NNPC, Dakta Maikanti Baru ya yi karin haske kan binciken hakar danyen mai da suka kaddamar a tafkin Kolmani II dake kusa da kauyen Barambu cikin karamar hukumar Alkalerin jahar Bauch
Kasa da sa’o’i 24 zuwa zaben shugaban kasa na ranar 16 ga watan Fabrairu, dan takarar shugaban kasa a jam’iyyar Peoples Democratic Party (PDP), Atiku Abubakar ya samu babban garkuwa yayinda jam’iyyar AD ta mara masa baya.
Kungiyar ta yi ikirarin cewa akwai wata babbar ambaliya da ke daf da yin tsiri ta wanke tare da yin awon gaba da duk wata nasara ta jam'iyyar APC a jihar Bauchi, saboda sam ba a gudanar da zabukan fitar da gwani a Bauchi ba. Gwamn
“Ka dawo da martabar Najeriya ta kyakkyawar shugabanci, don haka zamu cigaba da baku goyon baya a tsare tsare da kuma shirye shiryen da gwamnatinka da take yi ma yan Najeriya wadanda zasu kai kasar ga gaci.” Inji Sarkin Farouk.
Dan takaran kujeran gwamna a jam’iyyar Peoples Democratic Party (PDP) a Niger, Umar Nasko da kuma tsohon gwamnan jihar, Babangida Aliyu a ranar Alhamis sun gurfana a gaban babbar kotun dake Minna bisa zargin zamba.
Mun ji cewa wani Lauya mai kare hakkin Bil Adama ya na bukatar a ba sa bidiyon da aka zargi Ganduje yana karbar rashawa kwanaki. Lauyan yayi barazanar maka EFCC a kotu idan ta gaza ba sa sakamakon binciken fai-fen da aka yi.
Yanzu dai da yawa daga dabbobin da ake tsoron zasu bace daga doron kasa an hana a kama su ko don ci ko don magungunan surkulle, wadanda 'yan China ke tsubbu dasu, da tsammanin wai zasu yi aiki. Hukumar Kwastam ta Najeriya...
Tun lokacin da May yayi wannan jawabi a South Africa a watan Agusta adadin masu fama da talaucin ya kara hauhawa zuwa miliyan 91.16 inda a kowanne minti Daya mutane Shida ne ke fadawa cikin wannan hali. Bisa ga zaben shekara ta 20
Labarai
Samu kari