‘Yan sanda sun kama wani malamin makaranta a Kogi bisa zargin zuba wa matarsa fetur da cinna mata wuta bayan rikicin da ya taso kan wasu rigunansa.
‘Yan sanda sun kama wani malamin makaranta a Kogi bisa zargin zuba wa matarsa fetur da cinna mata wuta bayan rikicin da ya taso kan wasu rigunansa.
Wata kwarrariyar likitan kwakwalwa, Dakta Tomi Imarah, ya gargadi al'umma da su karbi sakamakon zabe yadda ya zo musu don kaucewa samun matsalar kwakwalwa. Likita Imarah, wanda shi ne ke da mallakin wani shafin yanar gizo da ke ba
Babban jigon jam’iyyar All Progressives Congress (APC), Asiwaju Bola Ahmed Tinubu yayi bayani da kuma Karin haske gae da umurnin da Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya ba hukumomin tsaro a ranar Litinin, 18 ga watan Fabrairu.
Yarima mai jiran gadon sarautar kasar Saudiyya, Mohammed Bin Salma da ake wa lakabi da ‘MBS’ ya musanta rahotanni da ke yawo a kafafen yada labarai a kan cewar yana shirin kasha kudin kasar Ingila Yuro 3.8bn domin sayen kungiyar
Majiyar Legit.ng ta ruwaito baya da haka yan bindigan sun yi awon gaba da mutane Talatin da biyar, 35, kamar yadda hukumar bada agajin gaggawa ta jahar Neja, NSEMA ta tabbatar a ranar Litinin, 18 ga watan Feburairu.
Rahotanni sun kawo cewa a jiya Lahadi, 17 ga watan Fabrairu ne wasu yan bindiga suka kashe yan farar hula uku da soja daya a kauyen Kasai, kimanin kilo 10 zuwa garin Batsari a yankin karaman hukumar Batsari dake a jihar Katsina.
A ranar Asabar, 16, ga watan Fabrairun 2019, hukumar zabe ta kasa mai zaman kanta wato INEC, ta dage babban zaben kasa na shugaban kasa da kuma na 'yan majalisar tarayya zuwa ranar 23 ga watan Fabrairu na shekarar da muke ciki.
Majiyar Legit.ng ta ruwaito Mary ta bayyana haka ne rundunar Yansandan jahar Legas, kamar yadda kaakakin rundunar, Chike Oti ya bayyana, inda yace Mary ta shaida musu cewa Mijinta ya dade yaa zarginta da bin maza, kuma bata jin da
Hankula sun tashi a garin Ijebu Ode na jahar Ogun yayin da wani jami’in hukumar yaki da fasa kauri ta kasa, watau kwastam ya dirka ma wani matafiyi bindiga wanda yayi sanadiyyar mutuwarsa har lahira, akan ya hanashi cin hancin nai
“Duk da yake yan ta’addan sun shirya da gaske don kai harin, duba da yadda suka tunkari sansanin Sojojin cikin motoci masu dauke da bindigu guda hudu, da motar da bata jin bom guda daya da kuma muggan bindigu da alburusai.
Labarai
Samu kari