Labarai

Labarai Zafafan Labaran

Satar akwati: Buhari be bayar da umarnin a kashe kowa ba - Tinubu
Breaking
Satar akwati: Buhari be bayar da umarnin a kashe kowa ba - Tinubu
daga  Mudathir Ishaq

Babban jigon jam’iyyar All Progressives Congress (APC), Asiwaju Bola Ahmed Tinubu yayi bayani da kuma Karin haske gae da umurnin da Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya ba hukumomin tsaro a ranar Litinin, 18 ga watan Fabrairu.

Barayin shanu sun kashe yan farar hula 3 da soja 1 a Katsina
Barayin shanu sun kashe yan farar hula 3 da soja 1 a Katsina
daga  Mudathir Ishaq

Rahotanni sun kawo cewa a jiya Lahadi, 17 ga watan Fabrairu ne wasu yan bindiga suka kashe yan farar hula uku da soja daya a kauyen Kasai, kimanin kilo 10 zuwa garin Batsari a yankin karaman hukumar Batsari dake a jihar Katsina.