Labarai

Labarai Zafafan Labaran

Sojoji sun ceto mutum 80 da akayi garkuwa da su a Zamfara
Sojoji sun ceto mutum 80 da akayi garkuwa da su a Zamfara
daga  Aminu Ibrahim

Sashi Sojojin Sama na Operation Sharan Daji da ke yaki da 'yan bindiga a yankin Arewa maso Yamma ya ce dakarun soji sunyi nasarar ceto mutane 80 da akayi garkuwa da su bayan wani sumame da sojin suka kai a kusa da Dajin Dumburum n