FMBN na ba ‘yan Najeriya lamunin kudin mallakar gida har N50m amma da kuɗin ruwa 6% na shekara. An fitar da sharudda da yadda ake neman lamunin NHF.
FMBN na ba ‘yan Najeriya lamunin kudin mallakar gida har N50m amma da kuɗin ruwa 6% na shekara. An fitar da sharudda da yadda ake neman lamunin NHF.
‘Yan sanda sun kama wani malamin makaranta a Kogi bisa zargin zuba wa matarsa fetur da cinna mata wuta bayan rikicin da ya taso kan wasu rigunansa.
Shi ma da ya ke jawabi, gwamnan jihar ya koka kan yadda ake yunkurin cusa siyasa a cikin wannan rikicin tare da kokarin lullube gaskiyar abubuwan da ke faruwa a kasa. Ya tabbatar da cewa an cafke mutane bakwai da ake zarginsu da s
Mun ji cewa APC ta fara sa rai a zaben 2019 bayan an dakatar da zabe. Dama can an aikawa hukumar takarda ana neman ta dage zaben ko APC za ta samu shiga. bayan kotu ta haramta mata tsaya takara a Jihohin Ribas da Zamfara.
Rahoton da muka samu daga Daily Trust ya ce a halin yanzu mayakan kungiyar Boko Haram sun kai farmaki a sansanin sojoji na 27 task force brigade da ke Buni yadi a jihar Yobe kamar yadda mazauna kauyen suka bayyana. Daily Trust ta
Sashi Sojojin Sama na Operation Sharan Daji da ke yaki da 'yan bindiga a yankin Arewa maso Yamma ya ce dakarun soji sunyi nasarar ceto mutane 80 da akayi garkuwa da su bayan wani sumame da sojin suka kai a kusa da Dajin Dumburum n
An rika yada wani hoton jarumin sanye da riga da jini a kansa da jikinsa inda akayi ikirarin cewa fusattun matasa ne suka yi masa duka a Kano bayan ya furta kalaman batanci a kan Shugaba Buhari. Sai dai Zango wanda ake yiwa lakabi
Jarabawar kammala aji uku na sakandaren Leah Sharibu, yarinyar da labarinta ya bazu. Tana cikin garin da ke da karancin ilimi. Amma sakamakon jarabawarta ya bayyana da A tara da B uku, Leah na nan tana bauta a dajin Al-Barnawi
Ali Nuhu ya bayyana cewa matarsa ta kasance mai bashi kwarin guiwa a dukkanin lamuransa, tun kafin ma ya aureta. Ta fahimci aikinsa, har ma ta dauki nauyin wasu fina-finai ukku, da suka hada da Madubin Dubawa', 'Son Mai So' da kum
Mafusatan matasa a garin Gusau babban birnin jihar Zamfara sun kone wasu mutane biyu da ake zargi da safarar muggana bindigogi da ransu da marecen ranar Juma'ar da ta gabata a unuwar Dallatu kusa da babbar kasuwar garin. Majiyar m
Atiku ya ce abun takaici ne ace gwamnatin shugaban kasa Muhammadu Buhari ta gaza yin amfani da dogon lokacin da ta samu wajen shiryawa zaben. Ya ta'allaka wannan mataki na INEC da karin maganar nan ta "Biri da shan duka, gardi da
Labarai
Samu kari