‘Yan sanda sun kama wani malamin makaranta a Kogi bisa zargin zuba wa matarsa fetur da cinna mata wuta bayan rikicin da ya taso kan wasu rigunansa.
‘Yan sanda sun kama wani malamin makaranta a Kogi bisa zargin zuba wa matarsa fetur da cinna mata wuta bayan rikicin da ya taso kan wasu rigunansa.
A ranan Talata, Gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufa'i ya bayyana cewa adadin yan jama'ar Fulain da aka hallaka a karamar hukumar Kajuru, kudancin jihar Kaduna sun haura 130. A ranan Juma'ar da ta gabata, gwamna El-Rufa'i ya sanar
Legit.ng Hausa ta samu rahoto kan cewa shugaban jam'iyyar PDP na kasa, Prince Uche Secondus, ya zargi shugaban kasa Muhammadu Buhari da zama silar zubar da jinin 'yan Nigeria. Haka zalika Secondus ya yi ikirarin cewa Buhari na son
A jiya ne tsohon provost na hukumar sojojin Najeriya Brigadier General Idada Ikponwen (retd) ya bayyana cewa wani sabon abune wanda ba'a saba dashi ba yin amfani da sojoji a harkar zabe dama sauran abubuwa wanda bai shafi soja ba
An yi kira ga daukacin 'yan Nigeria da su tashi tsaye domin yakar duk wani yunkuri da Obasanjo ya ke yi na ganin ya hana ci gaban kasar da dorewar tattalin arziki. AriseNigeria, wata kungiyar 'yan Nigeria mazauna kasashen waje
Mohammed Abacha, dan takarar gwamna a karkashin inuwar jam’iyyar Advance Peoples Democratic Alliance (APDA) a jihar Kano ya nuna goyon bayansa ga kudirin tazarcen Shugaban kasa Muhammadu Buhari.
Shugaba Muhammadu Buhari ya shiga ganawar gaggawa da manyan hafsoshi tsaron Najeriya, sifeton yan sanda, Mohammed Adamu, da wasu gwamnonin arewacin Najeriya a ranan Talata, 19 ga watan Febrairu, 2019.
Maganganun yan dilflomasiyya da kuma tantattun masu lura daga kasashen wajen na cire mana yakini adon haka ne muka kushe su. A matsayin mu na kasa, zamu samo hanyar shawo kan matsalolin mu a cikin gida duk lokacin da suka taso. In
Daya daga cikin malaman Ahalussuna a Najeriya Sheikh Sani Rijiyar Lemo ya yi tsokaci game da shigar malaman addini cikin siyasa tsundum inda yace sam hakan bai dace ba a nashi ra'ayin da kuma fahimtar sa a addinance. Shehin malami
Daya daga cikin shugabanni kuma Malaman Izala a Najeriya Shiek Abubakar Giro Argungu ya nemi afuwar 'yan Najeriya a kan wani bidiyon sa da yake nuna malamin yana kakkausan kalamai a kan "makiya" Shugaban kasar Muhammadu Buhari.
Labarai
Samu kari