‘Yan sanda sun kama wani malamin makaranta a Kogi bisa zargin zuba wa matarsa fetur da cinna mata wuta bayan rikicin da ya taso kan wasu rigunansa.
‘Yan sanda sun kama wani malamin makaranta a Kogi bisa zargin zuba wa matarsa fetur da cinna mata wuta bayan rikicin da ya taso kan wasu rigunansa.
Majiyar Legit.ng ta ruwaito tun a ranar 5 ga watan Oktoban shekarar 2017 aka fara sauraron karar, amma har yanzu Okocha bait aba gurfana gaban kotun ba, duk kuwa da umarnin da Alkalin kotun, Mai sharia Adedayo Akintoye ya bayar na
Fitaccen malamin addinin Musulunci kuma jagoran mabiya Darikar Tijjaniyya, Sheikh Dahiru Bauchi, ya yi tir da babi’un wasu malaman addini da ke tsine wa musulmai a kan bambancin siyasa. Bauchi ya nuna rashin jin dadin sa a lokacin
A cigaba da kawo maku hazikai kuma fitattun mutane daga Arewacin Najeriya da suke tattare a ababen koyi ko kuma wata fasahar da zata iya anfanuwar mu baki daya, yau mun kawo maku wata tauraruwarmu mai suna CSP Nana Bature Garba, w
Jihohi hudun kuma na karkashin ikon jam'iyya mai mulki ta APC ne. Baya da gwamna Akinwumi Ambode na jihar Legas, sauran gwamnoni ukun na jihohin da suka fi yawan katikan zaben nason komawa kujerun su. Jihar Katsina kuwa itace jih
Labarin da jaridar Legit.ng ke samu daga jihar Kano sun tabbatar ma ta da cewar wasu ‘yan dabar siyasa sun saka wuta a gidan dan majalisar tarayya mai wailtar mazabar Kiru da Bebeji, Abdulmuminu Jibrin Kofa, wuta a garin Kofa da k
Zamu iya tunawa a watanni kadan da suka gabata, taron shuwagabannin jihohi da hukumar kula da tafkin Chadin, wanda shugaban kasa Muhammadu Buhari ya jagoranta sun yi taron ne a N'Djamena, Chadi don karashe yarjejeniyar da suka far
Yawancin su dai mazauna garuruwan sabon garin Dan Buran, Garin Labo, Kwandatso, Garin Yara, Shigi, Garin Dodo, Dan Gudun-wada da sauransu. Su dai yan fashin sun kai harin ne a kauyen Kasai in da har suka hallaka wani kaftin din..
Idan za’a tuna an samu cacar baki da musayar yawu tsakanin Sanata Kwankwaso da shugaban kungiyar Izala reshen jahar Kano, Sheikh Abdallah Saleh Pakistan akan dan takarar da yafi cancanta Kanawa su zaba a mukamin gwamna.
Majiyar Legit.ng ta ruwaito Malgwi yana fadin sun dauki dalibai dari biyu da biyu, 202 a tsangayar karatun kwamfuta, dari da tamanin, 180 a tsangayar kimiyya da fasaha, dari da hudu,104 a tsangayar kula da muhalli, dari uku da sit
Labarai
Samu kari