‘Yan sanda sun kama wani malamin makaranta a Kogi bisa zargin zuba wa matarsa fetur da cinna mata wuta bayan rikicin da ya taso kan wasu rigunansa.
‘Yan sanda sun kama wani malamin makaranta a Kogi bisa zargin zuba wa matarsa fetur da cinna mata wuta bayan rikicin da ya taso kan wasu rigunansa.
Mun samu cewa, a yayin da gwamnatin jihar Akwa Ibom karkashin jagorancin gwamna Udom Emmanuel ta daura damarar samar da kamfanin jiragen sama na karan kanta, a yau Laraba tsala-tsalan jiragen sama biyu sun dira a birnin Uyo.
Kwanan nan BBC Hausa ta da wani jigo a jam'iyyar adawa ta PDP watau Buba Galadima a kan dalilin da ya sa yake sukar gwamnatin Buhari duk da cewa 'yarsa tana aiki da Buhari. Inda yarinyar ta bada gudumuwar gaske a tafiyar Buhari.
Majiyar Legit.ng ta ruwaito kaakakin rundunar, SP Gambo Isah ne ya bayyana haka yayin da yake ganawa da manema labaru a babban ofishin Yansanda dake cikin garin Katsina, inda ya bayyana yadda suka samu nasarar cafke wannan mugun m
Jakadan Najeriya a kasar Ghana, Michael Abikoye ya bayyana bacin ransa da matakin da kasar Ghana ta dauka na wartako yan Najeriya dake zaune a kasar da adadinsu ya kai dari bakwai da ashirin da uku, 723, daga shekarar 2018 zuwa 20
Wasu ‘yan bindiga da ba'a san ko suwaye ba sun kai farmaki a wani tare da kashe mutane akalla 7 da kuma jikkata wasu da dama, cikin har da wani babban jami'in rundunar soja kaftin na sojoji a wasu hare-hare da suka kai a wasu kauy
Rundunar sojin sama (NAF) ta 453 da ke jihar Kauna ta bayyyana cewar ta kama wasu ‘yan bindiga 10 da ake zargi da aikata laifukan ta’addanci tare da kwace shanu 57 daga hannun su. A jawabin da ya gabatar ga manema labarai a Kaduna
Shugaban jam'iyya mai mulki a Najeriya ta All Progressives Congress, (APC) watau Kwamrade Adams Oshiomhole yace dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar adawa ta Peoples Democratic Party, Alhaji Atiku Abubakar tuni ya amince ya fadi
Hanta dai wata aba ce mai matukar anfani a cikin jikin dan adam ake samu a cikin cikin dan adam. Ko shakka babu hanta mai lafiya kusan dai-dai take da mutum mai lafiya haka zalika hanta marar lafiya ma dai-dai take da mutum marar
Kwamishinan Zabe na Jihar Kebbi, Ahmad Mahmud ya ce anyi kuskuren kai wasu daga cikin kayayakin aikin na jihar Kebbi zuwa Jihar kaduna sannan wasu da ya dace a kai jihar Katsina an kai su jihar Katsina. Mahmud ya yi wannan bayanin
Labarai
Samu kari