Labarai

Labarai Zafafan Labaran

Yan bindiga sun halaka wakilan jam’iyyar APC 5 a jahar Taraba
Yan bindiga sun halaka wakilan jam’iyyar APC 5 a jahar Taraba
daga  Mudathir Ishaq

Majiyar Legit.ng ta ruwaito yan bindigan sun kashe wakilan jam’iyyar na APC ne da tsakar daren Lahadi yayin da suke kan hanyarsu ta komawa gida a karamar hukumar Karim Lamido, inda suka gudanar da aikin sa ido a zaben da aka yi.

Sakamako: Ina da yakinin zan lashe zabe – Atiku
Breaking
Sakamako: Ina da yakinin zan lashe zabe – Atiku
daga  Mudathir Ishaq

Atiku, tsohon mataimakin shugaban kasa, ya yi kira ga shugaba Buhari da ya tsawatar wa jiga-jigan ‘yan jam’iyyar APC domin ganin ba su kawo rudani a cibiyoyin tattara sakamakon zaben ba. A wani jawabi da mai taimaka ma sa a bangar

KAI TSAYE: Sakamakon zabe daga jihohin Bauchi, Gombe da Filato
KAI TSAYE: Sakamakon zabe daga jihohin Bauchi, Gombe da Filato
daga  Mudathir Ishaq

Hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC) ce kadai ke da ikon tattara kuri'u da fadin sakamakon zabe. Bayanai kan sakamakon kuri'un da aka kad'a a mazabun da zaka karanta a wannan shafin ba daga hukumar INEC ya ke ba. Legit.ng H

An kama hadimin Sule Lamido da kayan zabe da kudi, hotuna
Breaking
An kama hadimin Sule Lamido da kayan zabe da kudi, hotuna
daga  Mudathir Ishaq

Rundunar ‘yan sandan Najeriya reshen jihar Jigawa ta cafke Mansur Ahmed, mai taimaka wa tsohon gwamnan jihar Jigawa, Sule Lamido, a bangaren kafafen sadarwar zamani. Jami’an rundunar ‘yan sandan sun kama shi ne da kayan aikin zabe

Ma’aikatan INEC biyu sun gudu da sakamakon zabe a Katsina
Breaking
Ma’aikatan INEC biyu sun gudu da sakamakon zabe a Katsina
daga  Mudathir Ishaq

Wasu ma’aikatan hukumar zabe ta kasa (INEC) na wucin gadi sun arce da sakamakon zabe a wasu mazabu biyu a Katsina. Lamari na farko ya faru ne a akwati ta 004 a mazabar Wakilin Yamma III a karamar hukumar Katsina, yayin da lamari