‘Yan sanda sun kama wani malamin makaranta a Kogi bisa zargin zuba wa matarsa fetur da cinna mata wuta bayan rikicin da ya taso kan wasu rigunansa.
‘Yan sanda sun kama wani malamin makaranta a Kogi bisa zargin zuba wa matarsa fetur da cinna mata wuta bayan rikicin da ya taso kan wasu rigunansa.
Majiyar Legit.ng ta ruwaito yan bindigan sun kashe wakilan jam’iyyar na APC ne da tsakar daren Lahadi yayin da suke kan hanyarsu ta komawa gida a karamar hukumar Karim Lamido, inda suka gudanar da aikin sa ido a zaben da aka yi.
Rahotanni da ke zuwa mana a yanzu sun tabbatar da cewa, dan takarar kujerar shugaban kaa na jam'iyyar APC, Muhammadu Buhari, ya yiwa babban abokin adawar sa shigar wuri, dan takara na jam'iyyar PDP, Atiku Abubakar a jihar Kano.
Atiku, tsohon mataimakin shugaban kasa, ya yi kira ga shugaba Buhari da ya tsawatar wa jiga-jigan ‘yan jam’iyyar APC domin ganin ba su kawo rudani a cibiyoyin tattara sakamakon zaben ba. A wani jawabi da mai taimaka ma sa a bangar
Hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC) ce kadai ke da ikon tattara kuri'u da fadin sakamakon zabe. Bayanai kan sakamakon kuri'un da aka kad'a a mazabun da zaka karanta a wannan shafin ba daga hukumar INEC ya ke ba. Legit.ng H
Rahotan da muke samu yanzu na nuni da cewa jam'iyyar PDP mai mulki a mazabar Bogoro/Dass/Tafawa Balewa da ke jihar Bauchi, ta samu gagarumar nasara akan jam'iyyar APC, da tazarar kuri'u 20670. Mazabar ce kakakin majalisar wakilan
Dan takarar APC a mazabar Gombe ta Arewa ya lallasa na jam'iyyar PDP a karamar hukumar Kwami. Sanata Alkali ya samu kuri'u 26, 795 yayin da Dankwambo ya samu kuri'u 14,019. Karamar hukumar kwami na daya daga cikin kananan hukumo
Rundunar ‘yan sandan Najeriya reshen jihar Jigawa ta cafke Mansur Ahmed, mai taimaka wa tsohon gwamnan jihar Jigawa, Sule Lamido, a bangaren kafafen sadarwar zamani. Jami’an rundunar ‘yan sandan sun kama shi ne da kayan aikin zabe
Mun ji cewa PDP tayi nasara a akwatin Tsohon Mataimakin Shugaban kasa Sambo. APC ta sha kasa a hannun Jam’iyyar PDP a rumfar Namadi Sambo. PDP ta doke Shehu Sani da Uba Sani a akwatin Namadi Sambo.
Wasu ma’aikatan hukumar zabe ta kasa (INEC) na wucin gadi sun arce da sakamakon zabe a wasu mazabu biyu a Katsina. Lamari na farko ya faru ne a akwati ta 004 a mazabar Wakilin Yamma III a karamar hukumar Katsina, yayin da lamari
Labarai
Samu kari