‘Yan sanda sun kama wani malamin makaranta a Kogi bisa zargin zuba wa matarsa fetur da cinna mata wuta bayan rikicin da ya taso kan wasu rigunansa.
‘Yan sanda sun kama wani malamin makaranta a Kogi bisa zargin zuba wa matarsa fetur da cinna mata wuta bayan rikicin da ya taso kan wasu rigunansa.
Majiyan Legit.ng ya bayyana cewa a ranar Laraba, 27 ga watan Feburairu ne jama’an Musulmai suka fito manyansu da kananansu suna murnar samun nasarar Buhari sai kwatsam wasu gungun matasan kabilar Bwatiye suka kai musu farmaki da n
Shugaban mai barin gado ya mika ragamar harkokin kungiyar a hannun Yarlings Gumshing, tsohon shugaban kungiyar malaman makaranta, wanda zai cigaba da rikon mukamin zuwa watan Afrilu da za a gudanar da zaben shugabanni. Ya yi godiy
bban Malamin addinin Islama, Sheikh Ahmad Gumi ya bayyana soki Shugaba Muhamadu Buhari bisa nasarar da ya samu na lashe zaben shugabancin kasa na 2019 da aka gudanar a ranar 23 ga watan Satumba kuma aka sanar da sakamakon zaben a
Yayin da ake cikin shaukin sabukan da aka gudanar a dukkan kasa ranar Asabar din da ta gabata inda wasu suka samu nasara, wasu kuma suka ga akasin hakan, mun dan karkata kadan wajen zabukan da aka gudanar na 'yan majalisar dattawa
Shugaba Muhammadu Buhari tare da mataimakinsa Farfesa Yemi Osinbajo sun karbi takardan shaidar nasara a zaben kujeran shugaban kasa a ranar Laraba, 27 ga watan Febrairu, 2019 a dakin taron ICC dake birnin tarayya, Abuja.
Legit.ng ta ruwaito hukumar kula da tashoshin jiragen ruwan Najeriya, NPA ce ya bayyana haka cikin sanarwar da take fitarwa a kullu yaumin, inda tace jiragen goma sha uku suna sauke kayan nasu ne a tashar Apapa da tashar tsibirin
Kaakakin rundunar Yansandan jahar Kano, DSP Abdullahi Haruna ne ya tabbatar da aukuwar wannan lamari, inda yace lamarin ya faru ne da misalin karfe 8 na daren Litinin, 25 ga watan Feburairu, amma sai a ranar Talata suka samu nasar
Ana ci gaba da yamutsa gashin baki tsakanin yan Najeriya da wasu masu fada aji a kasar tun bayan da hukumar zabe mai zaman kanta (INEC) ta kaddamar da Shugaban kasa Muhammadu Buhari a matsayin wanda ya lashe zaben kasar da ya guda
Dan takarar kujerar shugaban kasa na jam'iyyar PDP, Atiku Abubakar, ya ce ba zai amince da sakamakon babban zaben da aka gudanar a ranar 23 ga watan Fabrairu ba. Ya ce zaben cike yake da murdiya gami da rashin gaskiya.
Labarai
Samu kari