Labarai

Labarai Zafafan Labaran

Kashim Shettima ya zama sanata
Kashim Shettima ya zama sanata
daga  Aminu Ibrahim

Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta na Kasa INEC ta sanar da cewa Gwamna Kashim Shettima na jihar Borno na jam'iyyar All Progressives Congress (APC) na jihar Borno ne ya lashe zaben sanata na mazabar Borno ta Tsakiya. A yayin da ya ke ba

2019: Sakamakon zaben Sanatar Legas Mai dakin Tinubu ya fito
2019: Sakamakon zaben Sanatar Legas Mai dakin Tinubu ya fito
daga  Muhammad Malumfashi

INEC, ta bayyana cewa Sanata mai-ci Oluremi Tinubu ta sake lashe zaben Yankin Legas ta tsakiya da aka yi na ‘yan majalisa a makon da ya gabata. Remi Tinubu ta doke ‘Yan takara fiye da 10 ta sake lashe kujerar ta a Legas.

Sakamakon zabe: Buhari ya yi wa Atiku raga-raga a jihar Yobe
Sakamakon zabe: Buhari ya yi wa Atiku raga-raga a jihar Yobe
daga  Mudathir Ishaq

Sakamakon zabe da hukumar zabe ta kasa (INEC) ta sanar a matakin kujerar shugaban kasa ya nuna cewar jam’iyyar APC mai mulki ta samu kuri’u 497,914 yayin da jam’iyyar PDP ta samu kuri’u 50,763 kacal a zaben da aka gudanar ranar As

KAI TSAYE: Shugaba Buhari ya sake samun nasara a wasu Jihohi 2
KAI TSAYE: Shugaba Buhari ya sake samun nasara a wasu Jihohi 2
daga  Muhammad Malumfashi

Dazu mu ka ji cewa Atiku ya sake shan kasa a wasu manyan Jihohin Arewacin Najeriya. Jam’iyyar APC ta samu kuri’a 794, 737 ne yayin da ‘Dan takarar jam’iyyar PDP mai adawa watau Atiku Abubakar ya zo na biyu Jigawa da ma Sokoto.