Donald Trump ya yi barazanar kai hari kan Oman idan ta kawo cikas ga yarjejeniyar Amurka da Iran kan mashigar Hormuz, tare da kira ga Tehran ta mika wuya.
Donald Trump ya yi barazanar kai hari kan Oman idan ta kawo cikas ga yarjejeniyar Amurka da Iran kan mashigar Hormuz, tare da kira ga Tehran ta mika wuya.
Kakakin Majalisar dokokin jihar Edo, Blessing Agbebaku, ya yi murabus bayan ‘yan majalisa sun shirya tsige shi, kamar yadda mai taimaka masa ta tabbatar.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari yayi alkawarin komawa Daura, bayan kammala mulkinsa na biyu. Buhari yace zai koma da zama a gidansa da zaran y agama mulkinsa,. Ya bayyana akan ne a lokacin da ya karbi bakuncin sarakunan gargajiya.
Tsohon shugaban kasa Olusegun Obasanjo ya bayyana cewa kalubalantar gwamnatin shugaban kasa Muhammadu Buhari da ya ke yi ba wai domin kiyayya bane. Obasanjo ya ce dalilin kalubalntar wannan gwamnati ba zai wuce bunkasa demokara
Alake kuma sarki a kasar Yarbawa, Oba Aremu Gbadebo, a ranar Talata ya shawarci tsohon shgaban kasa Olusegun Obasanjo da ya rabu da sukar da yake yiwa shugaban kasa Muhammadu Buhari. Basaraken ya bada shawarar ne a sakon taya murn
Hukumar nan ta gwamnatin tarayya dake yaki da masu yi wa tattalin arzikin kasa zagon kasa watau Economic and Financial Crimes Commission (EFCC) ta sanar da samun nasarar cafke wani mai suna Azeez Afolayan da ya ke damfarar mutane
Wasu matasa a jihar Sokoto sunyi kira ga rundunar 'yan sanda tayi gaggawan kama shugaban jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP) na jihar saboda barazanar tayar da rikici da ya yi gabanin zaben gwamna a jihar. An yi ikirarin cewa
Babban Mai Shari’a Okon Abang ya soke karar da tuhume-tuhumen a cikin hukuncin da ya bayar, wanda aka samu kamfanin Badeh mai suna Iyalikam Nigeria Limited da shi Badeh din kan sa da aikata laifukan da aka caje shi.
Majiyar Legit.ng ta ruwaito shugaban WAEC a Najeriya, Olu Adenipekun ne ya bayyana haka a ranar Talata, 5 ga watan Maris, inda yace cikin dubun dubatan daliban da suka zana jarabawar, an samu dalibai 39,557 da suka samu makin C a
Legit.ng ta ruwaito Sarakunan sun kai masa ziyarar ce irin ta jinjina da ban girma tare da tayashi murnar sake lashe zaben shugaban kasa karo na biyu, wanda hakan ya bashi daman cigaba da mike kafa a madafan iko har shekarar 2023.
Tsohon Shugaban kasa Olusegun Obasanjo ya cika shekaru 82 duniya a yau Talata, 5 ga watan Maris. Dan takarar Shugaban kasa a jam’iyyar Peoples Democratic Party (PDP), Alhaji Atiku Abubakar, ya taya shi murna a safiyar yau.
Labarai
Samu kari