Labarai

Labarai Zafafan Labaran

Zan zage damtsen aiki sosai a wannan karon - Buhari
Breaking
Zan zage damtsen aiki sosai a wannan karon - Buhari
daga  Aisha Musa

Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya ba yan Najeriya tabbacin cewa zai kara zage damtsen aiki sosai a wannan karon domin magance kalubalen da kasar ke fuskanta. Da yake Magana da shugabanin kungiyar Arewa wato Arewa Consultative Foru

Zaben 2019: Yan Najeriya sun fara tara ma Atiku kudin shiga kotu
Zaben 2019: Yan Najeriya sun fara tara ma Atiku kudin shiga kotu
daga  Mudathir Ishaq

Majiyar Legit.ng ta ruwaito Segun ya bayyana haka ne a shafinsa na Twitter, inda yace “Ga asusun neman taimako ga masu ra’ayin taimaka ma Atiku Abubakar don ya kwato hakkinsa daga wajen Buhari a gaban kotu, kuna iya tara kudinku a