Da duminsa: Kotu ta haramtawa dan takarar gwamna na APC a Taraba shiga zabe

Da duminsa: Kotu ta haramtawa dan takarar gwamna na APC a Taraba shiga zabe

A yau Laraba 6 ga watan Maris ne wata babban kotun tarayya da ke zaman ta a Jalingo na jihar Taraba ta haramtawa dan takarar gwamna na jam'iyyar APC a jihar Taraba, Alhaji Sani Abubakar Danladi shiga zaben gwamna da za a gudanar a ranar Asabar mai zuwa kamar yadda Daily Trust ta ruwaito.

Da duminsa: Kotu ta haramtawa dan takarar gwamna na APC a Taraba shiga zabe
Da duminsa: Kotu ta haramtawa dan takarar gwamna na APC a Taraba shiga zabe
Asali: Twitter

Kotun ta yanke hukuncin ne saboda ikirarin cewa da akayi dan takarar ya bayar da shekaru na karya a takardan takara da ya shigar wa Hukumar Zabe Mai zaman kanta INEC.

DUBA WANNAN: APC ta soke ziyarar da Buhari zai kai zuwa wasu jihohin PDP 5

Ku biyo mu domin samun cikaken bayani ...

Muhimmiyar sanarwa: Shafin NAIJ.com Hausa ya koma LEGIT.ng Hausa. Mun gode da kasancewarku tare da mu.

Latsa wannan domin samun sabuwar manhajar labarai ta Legit.ng Hausa a wayar ku ta hannu: : https://play.google.com/store/apps/details?id=com.naij.hausa&hl=en

Ku biyo mu a shafukanmu na dandalin sada zumunta:

Facebook: https://facebook.com/legitnghausa

Twitter: https://twitter.com/legitnghausa

Idan kuna da wata shawara ko bukatar bamu labari,

Tuntube mu a: labaranhausa@corp.legit.ng

Asali: Legit.ng

Authors:
Aminu Ibrahim avatar

Aminu Ibrahim (Hausa HOD) Aminu Ibrahim leads the Hausa Desk at Legit.ng. He holds a Bachelor's degree in Microbiology from Ahmadu Bello University, Zaria, and pursued further with a Master's degree in Environmental Microbiology from Federal University Dutse, Jigawa. With over seven years of experience, Aminu has honed his craft in news reporting and content editing, weaving narratives that captivate and inspire audiences: aminu.ibrahim@corp.legit.ng or +2348030996164